28
Dec
Tare da Nasiru Adamu El-Hikaya Muhawar yawan xaliban makarantar sakandaren Kankara a jihar Katsina da a ka sace ta zo qarshe tun da an gano yaran ko na ce an samu dukkan yaran har an ma miqa su ga iyayen su. Ba wata baquwar al’ada ba ce a Nijeriya a ba da labari da ya wuce kima ko ya gaza kima musamman hakan ya fi dogara ne ga yadda labarin ya shafi mai ba da shi. Hakanan a lokacin da gwamnati ko jami’an tsaro kan yi qoqarin rage kaifin labari don ta yiwu ya jawo tashin hankali ko zubar da…