Jam’iyyar APC ta amince da rushe dukkan jami’an zartarwar ta, tun daga matakan kananan hukumomi har zuwa jihohi da yankuna shida na kasar nan.
Jam’iyyar ta dauki wannan mataki ne a taron ta na yau, da ke gudana a Abuja.
Zamu kawo muku cikakken bayani an jima
Leave a Reply