Bidiyo: Jawabin Kwamishinan Labarai na Neja, Idris bayan da ɓarayi suka sako shi

Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Neja, Alhaji Muhammed Sani Idris, bayan da ya kuɓuta daga hannun ɓarayin da suka yi garkuwa da shi ran Alhamis. A ranar Lahadi suka kama shi a ƙauyensu, Babba Tunga, da ke Ƙaramar Hukumar Tafa.