Manhaja – Blueprint Hausa version
  • Gida
  • Kasuwanci
  • Mata A Yau
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattaunawa
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Ra’ayi
  • Addini
  • Kungiyoyi
  • Tarihi
  • Adabi

Addini

Hajjin 2021: Babu kujerar Hajji da aka bai wa Nijeriya – inji NAHCON

February 27, 2021 Editor 0

Daga BASHIR ISAH Hukumar Alhazai ta Nijeriya (NAHCON) ta kore batun da aka yi ta yayatawa wai ta samu kujerun Hajji daga Gwamnatin Saudiyya na […]

Bauchi: Za a kammala sansanin alhazai kafin Hajjin bana

February 26, 2021 Editor 0

Daga WAKILIN MU Gwamnatin Jihar Bauchi ta bada tabbacin cewa, za ta kammala aikin gina katafaren sansanin alhazai na ƙasa-da-ƙasa da ta sa a gaba […]

Masu Umura daga Nijeriya sun isa Saudiya

February 19, 2021 Editor 0

Daga WAKILIN MU An samu ƙarin ‘yan Nijeriya su 23 suka bar gida zuwa ƙasa mai tsarki a Alhamis da ta gabata domin gabatar da […]

Za a ƙaddamar da littafin salatin Annabi a ranar Asabar a Kano

February 18, 2021 Editor 0

Daga FATUHU MUSTAPHA A ranar Asabar mai zuwa, 20 ga Fabrairu, 2021, za a ƙaddamar da wani littafi da aka wallafa a kan salatin Annabi […]

Rikicin addini: Salafiyya, Tijjaniya da Ƙadiriyya 

February 8, 2021 Editor 0

Daga FATUHU MUSTAPHA A cikin makon da ya gabata ne, wasu manyan malaman salafiya, waɗanda suka haɗa da: sheikh Muhammad bin Abdulwahab da Sheikh Dr […]

An kammala musabaƙar Ƙur’ani karo na 35 a Jos

February 1, 2021 Editor 0

Daga UMAR M. GOMBE A Lahadin da ta gabata aka kammala musabaƙar karatun Alƙur’ani karo na 35 a garin Jos, Jihar Filato, ƙarƙashin Ƙungiyar Jama’atu […]

Bincika

Sababbin Labarai

  • Sarkin Kagara ya rasu
  • Gwamna Ikpeazu ya maida martani ga Sanata Adeyemi
  • Nijeriya ta karɓi rigakafin korona na farko, Buhari da mataimakinsa za su tsayar da ranar da za a yi musu rigakafin
  • Cutar Korona: Rigakafin AstraZeneca ya iso Nijeriya
  • Yadda aka kuɓutar da ɗaliban Jangeɓe da aka yi garkuwa da su
  • Hoto: Ɗaliban makarantar Jangeɓe a hannun gwamnati
  • Gasar ƙwallon ƙafa: Ekiti ta shirya karɓar baƙi
  • Hotuna: Yadda Ngozi Okonjo-Iweala ta kama aiki a matsayin Shugabar Hukumar Cinikayya ta Duniya (WTO)
  • Nijeriya ta samu ƙarin mutum 240 da suka harbu da cutar korona
  • Minista Bello ya ƙaddamar da shirin kiyaye dokokin hanyoyi a Abuja

Copyright © 2021 | Blueprint Manhaja is published by Blueprint Newspapers Limited