Da ɗumi-ɗumi: Majalisar Dokokin Zamfara ta tsige Mataimakin Gwamnan Jihar, Mahdi Aliyu Gusau

‘Yan majalisa 20 daga cikin 21 da majalisar ke da su ne suka amince da a tsige Mahdi Aliyu Gusau.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *