A Talatar da ta gabata Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya kira wani taron gaggawa tsakaninsa da shugabannin tsaro kan sha’nin tsaron ƙasa. Taron ya gudana ne a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja.



A Talatar da ta gabata Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya kira wani taron gaggawa tsakaninsa da shugabannin tsaro kan sha’nin tsaron ƙasa. Taron ya gudana ne a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja.