HOTUNA: Buhari ya karɓi baƙuncin ministan Saudiyya

Jiya Talata Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, ya karɓi baƙuncin Ministan Harkokin Wajen Ƙasar Saudiyya, Yarima Faisal Bin Farhan Al-Saud tare da tawagarsa a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *