HOTUNA: INEC ta fara raba kayan zaɓe

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta fara raba kayan zaɓe zuwa sassan ƙasa domin gudanar da zaɓe ranar Asabar mai zuwa.

Hutunan da aka yaɗa a ranar Laraba sun nuna yadda ma’aikata ke ƙoƙarin loda kayan zaɓe a motoci a harababr Babban Bankin Nijeriya (CBN) da ke Marina a Legas yayin da jami’an tsaro suka kewaye su.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *