HOTUNA: Yadda Gwamnan Kano ya ƙaddamar da rabon tallafin kayayyaki

Daga SANI MAIKATANGA

A ranar Litinin Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ƙaddamar da rabon tallafi na kayan abinci da kayan noma da dabbobi ga al’ummar jihar domin rage musu raɗaɗin rayuwa.

Hukumar Raya Karkara da Bunƙasa Harkar Noma ta jihar.

Ga dai yadda taron ya gudana cikin hotuna:

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *