Daga RABIU SANUSI a Kano
Kamar saura al’ummar Jihar Kano, matar Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, Farfesa Hafsat Umar Ganduje, ta kaɗa ƙuri’arta a rumfa mai lamba 08 .
Ta kaɗa ƙuri’ar ne a mazaɓar Ganduje cikin gari dake Ƙaramar Hukumar Dawakin Tofa dake jihar.