Neja: Jerin sunayen waɗanda ‘yan bindiga suka sace a Kwalejin Kimiyya, Kagara

Daga BASHIR ISAH

A ranar 17/02/2021 wasu ‘yan bindiga suka kai hari a Kwalejin Kimiyya ta Gwamnati da ke Kagara a yankin ƙaramar hukumar Rafi, jihar Neja, inda suka yi awon gaba da ɗalibai da malamai da sauransu.

Manhaja ta yi ƙokarin tattaro sunayen waɗanda lamarin ya shafa, ga su kamar haka:

Malamai da ma’aikata da sauransu;

  1. Hannatu Philip
  2. Lawal Abdullahi
  3. Dodo Fodio
  4. Mohammed Musa
  5. Faiza Mohammed
  6. Christiana Adama
  7. Faith Adama
  8. Maimuna Suleiman
  9. Nura Isah
  10. Ahmad Isah
  11. Khadizat Isah
  12. Mohammed Mohammed
  13. Aisha Isah
  14. Saratu Isah .

Ɗalibai;

  1. Jamilu Isah
  2. Shem Joshua
  3. Abbas Abdullahi
  4. Isah Abdullahi
  5. Ezekeil Danladi
  6. Haliru Shuaibu
  7. Mamuda Suleiman
  8. Danzakar Dauda
  9. Abdulsamad Sanusi
  10. Bashir Abbas
  11. Suleman Lawal
  12. Abdullahi Adamu
  13. Habakuk Augustine
  14. Idris Mohammed
  15. Musa Adamu
  16. Abdulkarim Abdulrahman
  17. Abubakar Danjumma
  18. Abdullahi Abubakar
  19. Bashir Kamalideen
  20. Mohammed Salisu
  21. Yusuf M Kabir
  22. Isah Abdullah Makusidi
  23. Polineous Vicente
  24. Lawal Bello
  25. Mohammed k Shehu
  26. Mubarak Sidi
  27. Abdulsamad Nuhu

Ɗalibin da ya rasa ransa;
Benjamin Habila