
A wannan Juma’a aka ƙaddamar da shirin yi wa ‘yan ƙasa rigakafin cutar korona a babban asibitin kasa da ke Abuja. Shirin ya soma aiki ne a kan jami’an kiwon lafiya na asibitin da ke sahun gaba wajen yaƙi da annobar korona.








A wannan Juma’a aka ƙaddamar da shirin yi wa ‘yan ƙasa rigakafin cutar korona a babban asibitin kasa da ke Abuja. Shirin ya soma aiki ne a kan jami’an kiwon lafiya na asibitin da ke sahun gaba wajen yaƙi da annobar korona.
Copyright © 2021 | Blueprint Manhaja is published by Blueprint Newspapers Limited
Leave a Reply