Daga CMG HAUSA
Da misalin ƙarfe 1 na yammacin yau ne, rundunar ’yantar da jama’ar ƙasar Sin dake gabashin ƙasar, ta ƙaddamar da harbe-harbe daga nesa yayin atisayen soja kan yankin teku dake gabashin zirin Taiwan.
Rahotanni na cewa, rundunar ’yantar da jama’ar ƙasar Sin, ta gudanar da muhimmin atisayen sojan ne daga ƙarfe 12 na ranar yau Alhamis zuwa ƙarfe 12 na ranar 7 ga watan Agusta.
Mai Fassarawa: Maryam Yang