Ɗan takarar Gwamna ƙarƙashin Jam’iyyar APC a Jihar Jigawa, Alhaji Umar Namadi Ɗan Modi, ya kaɗa ƙuri’arsa a mazaɓarsa dake Imamu Hassan Islamiyya Secondary School mai lamba 012, Kafin Hausa.


Ɗan takarar Gwamna ƙarƙashin Jam’iyyar APC a Jihar Jigawa, Alhaji Umar Namadi Ɗan Modi, ya kaɗa ƙuri’arsa a mazaɓarsa dake Imamu Hassan Islamiyya Secondary School mai lamba 012, Kafin Hausa.