
Daga BELLO A. BABAJI a Abuja
Yayin da aka kammala zagayen wasannin cike gurbi a gasar zakaran nahiyar Turai, wato UEFA Champions League na 2025/2026, Hukumar UEFA ta shirya ƙungiyoyin da za su kara da juna a rukunin ‘yan 16.
Hakan na zuwa ne ƙasa da watanni uku da za a ƙarƙare gasar, wadda ƙungiyar PSG ta lashe a kakar wasan da ta gabata.
Ga jaddawalin yaɗa wasannin suke kamar yadda Blueprint.ng ta ruwaito:
Real Madrid vs Manchester City
Bodø/Glimt vs Sporting
PSG vs Chelsea
Newcastle vs Barcelona
Galatasaray vs Liverpool
Atletico Madrid vs Tottenham
Atalanta vs Bayern Munich
Bayer Leverkusen vs Arsenal
Ga tsarin yadda aka raba ƙungiyoyin zuwa kashi biyu:

