10
Jul
*Ku harbi ’yan ta’adda babu jiran umarninmu – Musa ga dakaru *Ya ce, za a ɗauki sojan da ya jira umarnin harbi tamkar ɗan ta’adda *Majalisa ta nemi dakatar da shirin gyaran halin ’yan ta’adda *Kwamandojin ISWAP shida da iyalansu sun miƙa wuya a Borno Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya umarci dakarun Rundunar Sojin Nijeriya da sauran hukumomin tsaro su riƙa ɗaukar mataki kai tsaye kan duk wani ɗan bindiga ko ɗan ta’adda da suka ci karo da shi, yana mai gargaɗin cewa duk jami’in da ya ƙi buɗe wuta saboda jiran umarni…
