07
Aug
*Matakin da kotu da EFCC suka ɗauka gabanin zaɓe ya kunyata ni, cewarsa Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa, ba komai ake aikatawa a Gwamnatin Tarayya da shi shugaban yake da masaniya kafin yi ba. Don haka ya umarci Hukumar Yaƙi da Masu Yi wa Tattalin Arziki Ta'annati (EFCC) da ta garzaya kotu, domin janye umarnin da ya bai wa hukumar damar rufe asusun bankunan Gwamnatin Jihar Osun tare da dakatar da duk wani matakin shari'a da ta ɗauka kan lamarin. A cikin wata sanarwa da Shugaban ƙasar ya sanya wa hannu da kansa…
