Manhaja – Blueprint Hausa version
  • Gida
  • Kasuwanci
  • Mata A Yau
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattaunawa
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Ra’ayi
  • Addini
  • Kungiyoyi
  • Tarihi
  • Adabi

Kasuwanci

Hotuna: Yadda Ngozi Okonjo-Iweala ta kama aiki a matsayin Shugabar Hukumar Cinikayya ta Duniya (WTO)

March 1, 2021 Editor 0

Legas: Hukumar Kwastam ta kama taramo katan 554

February 26, 2021 Editor 0

Daga AISHA ASAS Ofishin Hukumar Yaƙi da Fasa-ƙwauri ta Nijeriya (NCS) da ke Apapa a Legas, ya ce ya kama wani kwantena mai lamba 1793504 […]

Kuɗin intanet: Majalisa ta gayyaci shugaban CBN don ya yi ƙarin haske

February 24, 2021 Editor 0

Daga FATUHU MUSTAPHA Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya bayyana a gaban Majalisar Dattawa domin kare batun haramta hada-hadar kuɗaɗen intanet (crypto currencies) […]

Makinde ya sake buɗe kasuwar Shasha

February 23, 2021 Editor 0

Daga AISHA ASAS Bayan shafe kimanin makonni biyu da rufe kasuwar Shasha a jihar Oyo sakamakon ɓarkewar rikici a tsakanin ‘yan kasuwan kasuwar, Gwamna Seyi […]

Ganduje ya ƙaddamar da kamfanin sarrafa abinci a kano

February 21, 2021 Editor 0

A Juma’ar da ta gabata Gwamnan Jihar Kano, Umar Ganduje, ya ƙaddamar da kamfanin sarrafa abinci na Mamuda Foods, a yankin rukunan masana’antu da ke […]

NAFDAC ta garƙame masana’antu 13 a Kano

February 18, 2021 Editor 0

Daga AISHA ASAS Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Ƙasa (NAFDAC), ta ce ta garƙame wasu masana’antun sarrafa madara a jihar Kano saboda […]

Kwastam ta kama kayayyakin da harajinsu ya haura milyan N74 a shiyyar Kaduna

February 18, 2021 Editor 0

Daga AISHA ASAS Hukumar Yaƙi da Fasa-ƙwauri ta Ƙasa a shiyyar ‘Zone B’ mai hedikwata a Kaduna ƙarƙashin jagorancin Comptroller AB Hamisu, ta samu nasarar […]

Rikicin Kasuwa: Gwamnonin sun ziyarci Shasha

February 17, 2021 Editor 0

Daga WAKILIN MU Gwamnan jihar Kebbi Abubakar Bagudu, ya ce Ƙungiyar Gwamnonin Nijeriya (NGF) ta yinƙura domin mara wa Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo […]

Okonjo-Iweala ta zama shugabar WTO

February 15, 2021 Editor 0

Daga AISHA ASAS Majalisar Ƙoli ta Ƙungiyar Cinikayya ta Duniya (WTO), ta tabbatar da Dr. Ngozi Okonjo-Iweala daga Nijeriya a matsayin Babbar Daraktar ƙungiyar. Da […]

Kamfanin BUA ya samu ribar bilyan N95 a 2020

February 15, 2021 Editor 0

Daga AISHA ASAS Kamfanin sarrafa siminti na BUA, ya bada sanarwar cewa ya tara kuɗaɗen shiga har naira bilyan N209 a 2020 inda ya ce […]

Posts navigation

1 2 3 »

Bincika

Sababbin Labarai

  • Sarkin Kagara ya rasu
  • Gwamna Ikpeazu ya maida martani ga Sanata Adeyemi
  • Nijeriya ta karɓi rigakafin korona na farko, Buhari da mataimakinsa za su tsayar da ranar da za a yi musu rigakafin
  • Cutar Korona: Rigakafin AstraZeneca ya iso Nijeriya
  • Yadda aka kuɓutar da ɗaliban Jangeɓe da aka yi garkuwa da su
  • Hoto: Ɗaliban makarantar Jangeɓe a hannun gwamnati
  • Gasar ƙwallon ƙafa: Ekiti ta shirya karɓar baƙi
  • Hotuna: Yadda Ngozi Okonjo-Iweala ta kama aiki a matsayin Shugabar Hukumar Cinikayya ta Duniya (WTO)
  • Nijeriya ta samu ƙarin mutum 240 da suka harbu da cutar korona
  • Minista Bello ya ƙaddamar da shirin kiyaye dokokin hanyoyi a Abuja

Copyright © 2021 | Blueprint Manhaja is published by Blueprint Newspapers Limited