
Kasuwanci


Legas: Hukumar Kwastam ta kama taramo katan 554
Daga AISHA ASAS Ofishin Hukumar Yaƙi da Fasa-ƙwauri ta Nijeriya (NCS) da ke Apapa a Legas, ya ce ya kama wani kwantena mai lamba 1793504 […]

Kuɗin intanet: Majalisa ta gayyaci shugaban CBN don ya yi ƙarin haske
Daga FATUHU MUSTAPHA Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya bayyana a gaban Majalisar Dattawa domin kare batun haramta hada-hadar kuɗaɗen intanet (crypto currencies) […]

Makinde ya sake buɗe kasuwar Shasha
Daga AISHA ASAS Bayan shafe kimanin makonni biyu da rufe kasuwar Shasha a jihar Oyo sakamakon ɓarkewar rikici a tsakanin ‘yan kasuwan kasuwar, Gwamna Seyi […]

Ganduje ya ƙaddamar da kamfanin sarrafa abinci a kano
A Juma’ar da ta gabata Gwamnan Jihar Kano, Umar Ganduje, ya ƙaddamar da kamfanin sarrafa abinci na Mamuda Foods, a yankin rukunan masana’antu da ke […]

NAFDAC ta garƙame masana’antu 13 a Kano
Daga AISHA ASAS Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Ƙasa (NAFDAC), ta ce ta garƙame wasu masana’antun sarrafa madara a jihar Kano saboda […]

Kwastam ta kama kayayyakin da harajinsu ya haura milyan N74 a shiyyar Kaduna
Daga AISHA ASAS Hukumar Yaƙi da Fasa-ƙwauri ta Ƙasa a shiyyar ‘Zone B’ mai hedikwata a Kaduna ƙarƙashin jagorancin Comptroller AB Hamisu, ta samu nasarar […]

Rikicin Kasuwa: Gwamnonin sun ziyarci Shasha
Daga WAKILIN MU Gwamnan jihar Kebbi Abubakar Bagudu, ya ce Ƙungiyar Gwamnonin Nijeriya (NGF) ta yinƙura domin mara wa Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo […]

Okonjo-Iweala ta zama shugabar WTO
Daga AISHA ASAS Majalisar Ƙoli ta Ƙungiyar Cinikayya ta Duniya (WTO), ta tabbatar da Dr. Ngozi Okonjo-Iweala daga Nijeriya a matsayin Babbar Daraktar ƙungiyar. Da […]

Kamfanin BUA ya samu ribar bilyan N95 a 2020
Daga AISHA ASAS Kamfanin sarrafa siminti na BUA, ya bada sanarwar cewa ya tara kuɗaɗen shiga har naira bilyan N209 a 2020 inda ya ce […]