15
Aug
Daga RABIU SANUSI a Kano Mai Martaba Sarkin Kano, Khalifa Muhammadu Sanusi II, CON, ya bayyana cewa tsaron kowace ƙasa yana farawa ne daga kare rayuka, walwala da jin daɗin al’ummarta, yana mai jaddada cewa tsaro bai tsaya kawai kan kare iyakokin ƙasa ba. Sarkin ya bayyana hakan ne a lokacin da yake matsayin uban taron wata gagarumar ƙungiyar ƙa’idar Dokokin Jinƙai ta Duniya da Kwalejin Shari’a ta Jami’ar Northwest Kano suka shirya, inda ya gabatar da babban jawabi mai taken “Jagoranci, Zaman Lafiya da Rawar da Cibiyoyin Gargajiya ke Takawa wajen gina ƙasa.” Mai Martaba ya bayyana cewa bai…
