Labarai

Amaechi ya caccaki Sowore kan sukar tsofaffin ’yan siyasa

Amaechi ya caccaki Sowore kan sukar tsofaffin ’yan siyasa

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Tsohon Gwamnan Jihar Riɓers kuma tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, ya caccaki ɗan takarar Shugaban ƙasa na jam’iyyar African Action Congress (AAC), Omoyele Sowore, yayin wata mahawara a taron ƙungiyar lauyoyin Nijeriya (NBA) da ke gudana a Fatakwal. Sowore ya soki ’yan siyasar da suka taɓa riƙe muƙaman gwamnati, yana mai cewa ya kamata su fara bayyana abin da suka cimma a lokacin da suke kan mulki kafin su sake neman shugabanci a zaɓen 2027. Ya kuma tambayi Amaechi kan ayyukan da ya gudanar a lokacin da yake gwamnan Riɓers da kuma Ministan Sufuri,…
Read More
2027: Ina nan kan bakata na dawo da tallafin man fetur – Atiku

2027: Ina nan kan bakata na dawo da tallafin man fetur – Atiku

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya ce shirin da yake da shi na tallafawa harkar man fetur ba wai komawa tsarin tallafin man fetur na shigo da shi daga ƙasashen waje ba ne, sai dai tallafi ne da za a mayar da hankali wajen ƙara samar da man fetur a cikin gida da rage tsadar rayuwa. Atiku ya bayyana hakan ne ta hannun babban mataimakinsa na musamman kan yaɗa labarai, Phrank Shaibu, a wata sanarwa da aka fitar ranar Talata. Shaibu ya ce bayanin ya…
Read More
Cutar mashaƙo ta kashe yara kimanin 50 a Kano

Cutar mashaƙo ta kashe yara kimanin 50 a Kano

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Rahotanni sun ce cutar mashako wato Diptheria ta kashe mutane kimanin 50, akasarinsu yara, a karamar hukumar Rano ta Jihar Kano. Lamarin ya sa wani dan majalisar dokokin jihar mai wakiltar Rano, Ibrahim Muhammad, ya gabatar da kudirin gaggawa a zaman majalisar ranar Talata, inda ya bukaci gwamnati ta dauki matakan dakile yaduwar cutar. ɗan majalisar ya ce cutar ta fi kamari a garuruwan Ridin da Sabuwar ƙaura, inda aka samu mace-macen yara da kuma wasu da aka kwantar a asibitoci. Ya bukaci Gwamna Abba Kabir Yusuf da Ma’aikatar Lafiya su kara tallafin gaggawa,…
Read More
Yadda masu tallafa wa ta’addanci ka amfani da asusun bankin mata wajen tura kuɗi — NFIU

Yadda masu tallafa wa ta’addanci ka amfani da asusun bankin mata wajen tura kuɗi — NFIU

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Hukumar Binciken Bayanai kan Harkokin Kuɗi ta Nijeriya (NFIU) ta gano wata sabuwar hanyar tara kuɗi da ake amfani da ita wajen samar da kuɗaɗe da tura su ga ƙungiyoyin ta’addanci, tare da bayyana wasu dabarun da masu ɗaukar nauyin ta’addanci ke amfani da su wajen ɓoye ainihin waɗanda ke karɓar kuɗin. Jaridar News Point Nigeria ta ruwaito cewa hukumar ta ce masu tallafa wa ta’addanci na buɗe asusun banki da sunayen mata, tare da amfani da lambobin waya wajen harkokin banki ta wayar salula ko karɓar sanarwar mu’amala waɗanda ba a yi wa…
Read More
Mauludi: Tinubu ya buƙaci Musulmi su rungumi kyawawan halayen Annabi Muhammad S.A.W

Mauludi: Tinubu ya buƙaci Musulmi su rungumi kyawawan halayen Annabi Muhammad S.A.W

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya taya al’ummar Musulmi murnar zagayowar Maulidin Annabi Muhammad (SAW), inda ya bukace su da su rungumi kyawawan halaye da koyarwar Manzon Allah. A cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara kan yada labarai, Bayo Onanuga, ya fitar ranar Talata, Tinubu ya ce bai kamata bikin Mauludi ya tsaya kan murnar ranar haihuwar Annabi kawai ba, sai dai a yi amfani da lokacin wajen yin nazari, addu’a da koyon darussa daga rayuwarsa. Ya ce Musulmi su yi kokarin aiwatar da koyarwar Annabi Muhammad, musamman kan ibada, juriya, hakuri,…
Read More
An sake zaɓar Ibrahim Sale a matsayin Shugaban NUT karo na biyu

An sake zaɓar Ibrahim Sale a matsayin Shugaban NUT karo na biyu

Daga SULEIMAN HUSSAINI D/KUDU a Kano A Kano, a satin da ya gabata ne aka gudanar da zaɓen shugabannin ƙungiyar Malaman Makaranta ta ƙasa (NUT), reshen Jihar Kano, a faɗin jihar. Zaɓen ya biyo bayan ƙarewar wa’adinsu na farko a kujerunsu a ranar Litinin, 17/08/2026. A ƙaramar Hukumar Dawakin Kudu, wakilan ƙungiyar malamai sun amince da sake zaɓar Kwamared Ibrahim Sale Abubakar a matsayin Shugaban ƙungiyar karo na biyu, tare da sauran masu taimaka masa, ba tare da wani abokin hamayya ba. Zaɓen ya gudana ne a Makarantar Firamaren Nasarawar Suleimanu, cikin yanayi na tsaro, walwala da kwanciyar hankali, a…
Read More
’Yan sanda sun gano wajen sayar da jarirai a Ogun

’Yan sanda sun gano wajen sayar da jarirai a Ogun

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Rundunar ’yan sandan Jihar Ogun ta gano wata cibiyar haihuwar jarirai da ake zargin ana gudanar da safarar mutane da kuma sayar da yara a yankin Mowe na jihar. A yayin samamen da aka gudanar a ranar Litinin, ’yansandan sun ceto mata biyu masu juna biyu da yara huɗu, tare da cafke mutum shida da ake zargi da hannu a lamarin. Kakakin rundunar, DSP Oluseyi Babaseyi, ya ce an kai samamen ne a wani gida da ke Abaren ɓillage, Mowe, bayan samun bayanan sirri kan ayyukan safarar mutane da kuma ba da yara ba…
Read More
Kungiyar Izala mai hedikwata a Jos ta ayyana goyan bayan sake zaɓen Tinubu a 2027

Kungiyar Izala mai hedikwata a Jos ta ayyana goyan bayan sake zaɓen Tinubu a 2027

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, da takwarorinsa na jihohin Yobe, Sokoto da Jigawa, sun yaba wa shugaban majalisar malaman JIBWIS ta ƙasa, Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir, kan ƙoƙarinsa na inganta haɗin kan Musulmi da zaman lafiya a Nijeriya. Gwamnonin sun bayyana hakan ne a wani taron ƙasa na kwana ɗaya da JIBWIS ta shirya a Jos, jihar Plateau, kan ƙara sa hannun al’umma a harkokin siyasa da tallafawa adalci a matsayin hanyar samun haɗin kai da ci gaban Nijeriya. A yayin taron, JIBWIS ta buƙaci mambobinta a faɗin ƙasar su mara wa Shugaba…
Read More
An kashe mutane 30 a hare-haren da aka kai masallatai hudu a Jihar Neja

An kashe mutane 30 a hare-haren da aka kai masallatai hudu a Jihar Neja

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Aƙalla mutane 30 ne aka kashe bayan da ’yan ta’adda suka kai hare-hare kan masallatai hudu a ƙaramar Hukumar Borgu ta Jihar Neja. Jaridar Blueprint Manhaja ta rawaito cewa lamarin ya faru ne a ranar Juma’a yayin gudanar da sallar Juma’a a garuruwan Dekara, Kpenya, Sabon-Gida da Gidan-Zana. Rahotanni sun ce ’yan ta’addan sun mamaye masallatan a lokaci guda, inda suka yi awon gaba da sama da mutum 60 daga cikin masu ibadar. Daga bisani kuma suka tafi da su cikin daji. Blueprint Manhaja ta ce Shugaban Karamar Hukumar Borgu, Mohammed Nasir Abdullahi, ya…
Read More
Dawo da tallafin man fetur zai mayar da Nijeriya baya — Idris

Dawo da tallafin man fetur zai mayar da Nijeriya baya — Idris

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Mohammed Idris, ya ce dawo da tallafin man fetur zai iya mayar da Nijeriya cikin matsalolin tattalin arzikin da ta fuskanta kafin cire tallafin. Idris ya ce matakin cire tallafin da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ɗauka ya taimaka wajen samar da karin albarkatun da aka raba tsakanin Gwamnatin Tarayya, jihohi da ƙananan hukumomi. Ya ce a shekarar 2022, Nijeriya ta kashe kusan dala biliyan 10 wajen tallafin man fetur, a lokacin da kasar ke fama da raguwar samar da danyen mai da karancin kudaden…
Read More