19
Jun
Kungiyar ƙwallon ƙafa ta Real Madrid ta buƙaci ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Turai (UEFA) da ta sake buɗe matakan ladabtarwa kan abokiyar hamayyarta ta Barcelona, tana mai cewa ta samu wasu sabbin hujjoji da ke ƙarfafa zargin da aka daɗe ana yi wa ƙungiyar dangane da biyan kuɗaɗe ga wasu jami’an alƙalanci a abin da aka fi sani da shari’ar “Negreira.” A cikin wata wasiƙa da ta aikewa UEFA, Real Madrid ta ce sabbin bayanan da take da su na ƙara ƙarfafa zargin cewa Barcelona ta riƙa biyan kuɗaɗe ga Jose Maraa Enriƙuez Negreira, tsohon mataimakin shugaban Kwamitin Fasaha na…
