07
Aug
Shugaban Hukumar ƙwallon ƙafa ta Duniya (FIFA), Gianni Infantino, ya kira taron gaggawa na manyan jami’an hukumar a birnin Rabat na ƙasar Moroko, yayin da ake ci gaba da fuskantar matsin lamba kan ya sauka daga muƙaminsa saboda wata taƙaddama da ta shafi shirin shigar da masu zuba jari masu zaman kansu cikin harkokin gudanar da gasar FIFA. Taron na ranar Laraba ya haɗa da Sakatare Janar na FIFA, Mattias Grafstrom, da mambobin kwamitin gudanarwar hukumar domin nazarin rikicin da ya biyo bayan shirin kafa kamfanin FIFA Forward Enterprise (FFE), wanda daga bisani aka soke. Wannan na zuwa ne a…
