Tattaunawa

Dalilin da ya sa ba zan auri abokin sana’ata ta fim  ba – Rahama Sidi Ali

Dalilin da ya sa ba zan auri abokin sana’ata ta fim  ba – Rahama Sidi Ali

Daga IBRAHIM HAMISU, a Kano  Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sidi Ali, wacce ta yi fice sosai a Arewacin Najeriya sakamakon rawar da ta taka a  matsayin Umma, uwa mai tausayi da hikima ga Maryam a cikin shahararren shirin fim ɗin 'Labarina'. Duk da cewa tana da ƙarancin shekaru, idan aka kwatanta da irin rawar da take takawa, yadda take fitowa a matsayin uwa ya sa ta samu karɓuwa da yabo daga miliyoyin masu kallo. A wannan hira da wakilin Blueprint Manhaja a Kano, Ibrahim Hamisu ya yi da  Rahama Sidi Ali ya yi waiwaye kan rawar da ta taka  a…
Read More
Ba ni ne ke burin zama gwamnan Nasarawa da kaina ba, inji Abubakar Giza

Ba ni ne ke burin zama gwamnan Nasarawa da kaina ba, inji Abubakar Giza

Daga JOHN DOGO WADA a Lafiya  Alhaji Abubakar Giza ɗan takarar kujerar gwamnan Jihar Nasarawa ne a inuwar jami'ar Zenith Labor Party (ZLP). A tattaunawar nan na musamman da Wakilin Blueprint Manhaja a Jihar Nasarawa, JOHN DOGO WADA, ya yi da shi ya bayyana dalilin fitowarsa takarar da ire-iren ayyukan cigaban da zai gudanar in ya yi nasara da sauransu. Ga yadda hirar ta kasance: MANHAJA: Me kake niyyar yi wa Jihar Nasarawa idan ka yi nasarar lashe zaɓen gwamnan jihar? ALHAJI ABUBAKAR: Ba burina ba ne na nemi zama gwamna da kaina. Ina Amurka ne a lokacin da mutanena…
Read More
Zaɓen Shugaba Tinubu: Malamai ban da igiyar zato – Aliyu Salihu Aliyu

Zaɓen Shugaba Tinubu: Malamai ban da igiyar zato – Aliyu Salihu Aliyu

Daga HAMISU IBRAHIM a Kano A tattaunawar da Wakilin Blueprint Manhaja, IBRAHIM HAMISU, ya yi da wani ɗan kasuwa mazaunin Tudun Maliki a Kano mai suna na Aliyu Salihu Aliyu, ya bayyana rashin jin daɗinsa game da yadda malamai ke hawa mumbari suna sukar Shugaba Bola Ahmad Tinubu, al’amarin da ya danganta da ƙabilanci da ɓangaranci. A cikin hirar dai ya yi nuni da cewa, wannan ba zai haifar wa Nijeriya ɗa mai ido ba. Don haka ya gargaɗe su kan lallai kada su ɗora mutane a azargagiyar igiyar zato tamkar yadda suka kwata a baya. Ga yadda hirar ta kasance:…
Read More
Algaita Tv ta kalli halin da Kannywood ke ciki ne ta taimake ta – Darakta Mu’azzam Yari 

Algaita Tv ta kalli halin da Kannywood ke ciki ne ta taimake ta – Darakta Mu’azzam Yari 

Daga MUKHTAR YAKUBU  A daidai lokacin da aka samu sauyin shugabanci a tashar talabijin ta ALGAITA TV wadda take haska finafinan Hausa na masana'antar Kannywood bayan saukar shugaban ta na farko Umar Sani Kofar Mazugal inda aka maye gurbin sa da sabon shugaba Mu'azzam Idi Yari. A yanzu haka an samu wasu canje-canje da kuma ci gaban tashar domin tafiyar da ita daidai da bukatar al'umma. Kan haka ne wakilinmu ya tattauna da sabon shugaban Mu'azzam Idi Yari domin bayyanawa masu karatu inda alkiblar ALGAITA TV ta sa a gaba, don haka sai ku biyo mu ku ji yadda tattaunawar…
Read More
Yadda muka sake fasalin sufurin jirgin ƙasa na Abuja zuwa Kaduna – Modibbo

Yadda muka sake fasalin sufurin jirgin ƙasa na Abuja zuwa Kaduna – Modibbo

Daga NASIR S. GWANGWAZO a Abuja Tun bayan hatsarin jirgin ƙasa na Abuja zuwa Kaduna, wanda ya faru a watan Agusta na 2025, al'umma da dama sun faɗa fargabar shiga jirgin bayan dawowarsa aiki. Blueprint Manhaja ta kai ziyarar gani da ido a tashar jirgin ƙasan tare da tattaunawa da ko’odineta mai kula da sufurin Abuja zuwa Kaduna, ALHAJI MUHAMMAD IBRAHIM MODIBO, don samar wa masu karatu amsoshin tambayoyinsu tare da jin irin matakan da aka ɗauka, don ganin irin haka ba ta sake kasancewa ba. Ga yadda tattaunawar ta kasance tare da Editan Blueprint Manhaja, NASIR S. GWANGWAZO: MANHAJA: A watannin…
Read More
Don al’umma zan tsaya takara, ba don ƙalubalantar Fintiri ba – Buba Kwacham

Don al’umma zan tsaya takara, ba don ƙalubalantar Fintiri ba – Buba Kwacham

Daga AISHA ASAS Alhaji Abdulrahaman Buba Kwacham ba baƙon suna ne a kafafen yaɗa labarai ba, kasancewarsa gogaggen ɗan siyasa kuma jigo a Jam'iyyar APC, musamman a Jihar Adamawa da Arewa bakiɗaya. Shine Sarkin Fulanin Mubi kuma Shugaban ƙungiyar ‘Movement for North East’. A ’yan kwanakin nan ne aka samu cece-kucen siyasa tsakaninsa da Gwaman Jihar Adamawa, Alhaji Ahmadu Fintiri, wanda kwanan nan ya canza sheƙa daga jam'iyyar PDP zuwa APC, inda ya yi wasu maganganu da ake hasashen ya yi su ne akan Hon. Buba Kwacham. Da wannan ne Hon. Kwacham ya tattauna da Blueprint Manhaja, don fahimtar da al'umma…
Read More
Akwai buƙatar matasa su karkato da tunaninsu ga sana’o’in gargajiya – Kungiyar Haɗin Kan Wanzamai

Akwai buƙatar matasa su karkato da tunaninsu ga sana’o’in gargajiya – Kungiyar Haɗin Kan Wanzamai

Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU A yayin da sana'o'in gargajiya daban-daban ke samun koma baya, saboda sauye sauyen zamani da rashin samun tallafin hukumomi. An fara ganin farfaɗowar wasu tsofaffin sana'o'in Hausawa na iyaye da kakanni da ke ƙoƙarin jawo hankalin matasa ga raya al'adunsu na gado, don samun abin dogaro. Harkar wanzanci na daga cikin waɗannan sana'o'in da daruruwan matasa ke cin abinci a cikinta, sakamakon sabbin jinin shugabanni da aka samu da ke ƙoƙarin inganta sana'ar da kuma ƙara kusantar da ƙungiyar raya harkar wanzanci ga gwamnati, don kawo wa sana'ar cigaba. Wakilin Blueprint Manhaja a Jos, ABBA ABUBAKAR…
Read More
Sauya halayyar ’yan daba muka sa a gaba – Shugaban ƙungiyar Jos Peace Vanguard

Sauya halayyar ’yan daba muka sa a gaba – Shugaban ƙungiyar Jos Peace Vanguard

Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU Garin Jos, babban birnin Jihar Filato na ɗaya daga cikin manyan biranen arewacin ƙasar nan da suke fama da matsalar taɓarɓarewar tsaro, da ya shafi yadda ƙungiyoyin matasa 'yan daba suke ɗaukar makamai suna shiga anguwanni suna sare-saren kan-mai-uwa-da-wabi da ƙwacen wayoyi. Yawaitar wannan masifa ce ta zaburar da mutane irin su MALAM NURA ALHASSAN da masu ra'ayi irin nasa suka tashi tsaye don ganin yaran da suke wannan aika-aika sun dawo kan hanya, da samar da tsaro a cikin al'umma. Wanne ƙalubale irin wannan aikin sa-kai ke fuskanta? Wacce nasara aka samu? Kuma wanne tallafi…
Read More
Yadda na zama lauya da aikin leburanci – Ibrahim Adamu

Yadda na zama lauya da aikin leburanci – Ibrahim Adamu

Daga ABUBAKAR A BOLARI a Gombe Sabon lauya, Barista Ibrahim Dauda Adamu, wani matashi ne mai ƙarancin shekaru a garin Gombe, wanda ya kasance ya fito daga gidan da ba su da ƙarfi ya ke faɗi-tashin rayuwa, don ganin ya rufa wa kansa asiri. Ibrahim, wanda ya ɗauki sana’ar leburanci ta yin gini a matsayin hanyar dogaro da kai da ita, ya ƙuƙuta ya biya kuɗin makarantarsa daga sakandare zuwa Kwalejin Koyon Aikin Shari’a ta Legal dake garin Yola har zuwa Jami’a, matashin da ya kasance har a jami’a bai bar aikin na leburanci ba, don ya samu kuɗaɗen biyan…
Read More
Yadda na zama lauya da aikin leburanci – Ibrahim Adamu

Yadda na zama lauya da aikin leburanci – Ibrahim Adamu

Daga ABUBAKAR A BOLARI a Gombe Sabon lauya, Barista Ibrahim Dauda Adamu, wani matashi ne mai ƙarancin shekaru a garin Gombe, wanda ya kasance ya fito daga gidan da ba su da ƙarfi ya ke faɗi-tashin rayuwa, don ganin ya rufa wa kansa asiri. Ibrahim, wanda ya ɗauki sana’ar leburanci ta yin gini a matsayin hanyar dogaro da kai da ita, ya ƙuƙuta ya biya kuɗin makarantarsa daga sakandare zuwa Kwalejin Koyon Aikin Shari’a ta Legal dake garin Yola har zuwa Jami’a, matashin da ya kasance har a jami’a bai bar aikin na leburanci ba, don ya samu kuɗaɗen biyan…
Read More