26
Feb
Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU A wani ɓangare na cigaba da ƙoƙarin ganin an dawo da hankalin matasa da hankalin su ke neman ɓacewa ta dalilin shaye-shayen miyagun ƙwayoyi da sinadarai masu bugarwa, wasu matasa a Jos babban birnin Jihar Filato sun yunƙuro domin wayar da kan sauran matasa 'yan uwansu da suka ɗauki hanyar shaye-shaye, da nufin canja musu tunani da salon rayuwa, ta yadda za su zama mutane nagari waɗanda al'umma za ta yi alfahari da su. Muhammad Lawal DeeDee Abubakar shi ne jagoran waɗannan matasa da suka kafa ƙungiyar 'Community Aid Workers Initiative' (CAWI) a ganawarsa da wakilin…