04
Oct
Daga JOHN D. WADA a Lafiya Dokta Hassan Ikrama shi ne babban Daraktan babban asibitin gwamnatin jihar Nasarawa da ake kira asibitin ƙwararru na Dalhatu Araf da ke Lafiya, babban birnin jihar. A tattaunawarsa da wakilin mu ya bayyana yadda shirye-shiryen gwamnan jihar Injiniya Abdullahi Sule ke kawo ci gaba mai ma’ana a asibitin da sauran hukumomin kiwon lafiya a jihar da nasarori da kuma ƙalubalen da ake fuskanta a asibitin da sauransu. Ga yadda hirar ta kasance: Yaya za ka kwatanta shirye-shiryen Gwamna Abdullahi Sule ta yadda suka shafi kiwon lafiya musamman a asibitin nan?Idan ana batun shirye-shiryen gwamnatin…