10
Aug
"Tun tana ƙaramar idan ana zaluntar wani yaro, takan shiga tsakani tana faɗin ta ɗauki faɗan a kanta" Daga AISHA ASAS A duk lokacin da ake magana kan gwagwarmayar mata a Arewacin Najeriya, akan ambaci sunaye da dama. Amma akwai suna guda da ya tsaya daban, saboda ba a gina shi da mulki ko arziki ba, sai da sadaukarwa, ƙalubale da kuma jajircewar da ba ta san ja da baya ba. Wannan suna shi ne na Hajiya Gambo Sawaba. A wani zamani da aka ɗauki siyasa a matsayin fagen maza, kuma aka ɗora wa mata nauyin zama masu sauraro kawai,…
