25
Feb
"Tun 2012 zuwa yau nake ba wa gwamnatin Jigawa gudunmawa wajan cigaban ilimi" Daga UMAR AKILU MAJERE Hajiya Nafisa Halliru Haruna wata fitacciyar ýar gwagwarmayar ƙungiyoyi ce da sunanta ya jima a harkar Jihar Jigawa akan harkokin ilimi da kiwon lafiya. Hajiya Nafisa tana ɗaya daga cikin mata da suka sadaukar da rayuwarsu domin cigaban al'umma musamman wajan ganin ta sanya 'ya'ya mata sun shiga andama wajan samun ilimin boko da na zamani. Nasani mai karatu zai so ya ji tarihin hajiya Nafisa da jin asalinta ko daga ina ta fito? Hajiya Nafisa Halliru an haife ta a garin Birnin…