18
May
"Ni ƙwararriya ce musamman a fannin haƙƙin mata" Daga JOHN D. WADA a Keffi Farfesa Sa’adatu Hassan Liman ita ce shugabar Jami’ar Gwamnatin Jihar Nasarawa da ke garin Keffi. Kwararriya ce a fannin ilimin addinin Islama kuma mace ta farko da aka taɓa naɗa wa a muƙamin shugabar jami’ar jihar bakiɗaya. A tattaunawar musamman da Wakilin Blueprint Manhaja a Jihar Nasarawa, JOHN D. WADA, ya yi da ita a ofishinta da ke jami’ar a garin Keffi ya gano cewa, farfesar a yanzu haka tafi kowacce mace a jihar ta Nasarawa samun lamboyin yabo daga ciki da wajen ƙasar nan bakiɗaya…
