Adabi

Sharhin littafin ‘Kurman Hisabi’

Sharhin littafin ‘Kurman Hisabi’

Daga RAHMA SABO USMAN  RUBUTAWA: Ayuba Muhammad Danzaki  (ZAKIN MARUBUTA) SHARHI: Rahma Sabo Usman SHEKARAR BUGU: 2022 Taƙaitaccen Labarin: 'Kurman hisabi' labari ne da aka gina shi a kan jigon 'Kunnen ƙashi'  Labari ne akan wani kangararren yaro mai suna Umar Niga, yaron da ya yi shuhura gurin tujara da kuma ja wo jarfa. Ya kuma taso a irin yanayin nan da ake kira da albasa da ta ƙi yo halin ruwa, domin kuwa duk inda kake neman mutanen kirki iyayensa sun kai har sun kere. A kullum rana iyayensa kan zubar da hawayen takaici da baƙinciki ta sanadiyar ɗan…
Read More
Tunanin Bahaushe game da zalunci: Nazari daga tatsuniyar iccen ƙosai

Tunanin Bahaushe game da zalunci: Nazari daga tatsuniyar iccen ƙosai

Daga SHEHU SANI LERE  Gatanan-gatananku. Wani yaro ne ƙarami mahaifansa suka rasu suka bar shi a wajen ƙanin mahaifinsa, sun bar masa dukiya mai yawa. Sai ƙanin mahaifin ya hau kan dukiyar, sai ya zamo yana azabtar da shi. Ba a bashi isasshen abinci, sai dai kullum a bashi ƙosai ƙwara ɗaya, sauran yaran gida kuma a basu su ci su ƙoshi. Ana anan, sai marayan nan ya shuka ƙosan da ake bashi yana zaga wa kullum yana bashi ruwa har ya tsiro ya zama bishiya babba, tayi 'ya'yan ƙosai da yawa. Idan yaji yunwa, sai ya tafi wajen bishiyar…
Read More
Na daɗe ina tara labarai a kaina, ban san ta ina zan fara ba – Aishacool

Na daɗe ina tara labarai a kaina, ban san ta ina zan fara ba – Aishacool

Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU  Aisha Adam, wacce aka fi sani da Aishacool, na daga cikin matasan marubuta mata da tauraron su ke haskawa a duniyar rubutun Hausa. Ta rubuta littattafai da yawansu ya zarta goma, waɗanda suka taɓo ɓangarori daban-daban da suka shafi zamantankewar al'umma. Marubuciyar ta kasance Ma'aikaciyar jinya ce kuma mai sha'awar aikin jarida. Ta shaidawa wakilin Manhaja Blueprint, Abba Abubakar Yakubu cewa abin da ya fi bata sha'awa a harkar rubutun adabi shi ne yadda rubutun da take yi yake tasiri a rayuwar wasu. A yi karatu lafiya.  MANHAJA: Ina so ki gabatar mana da kan ki. …
Read More
Abin da ya sa na rubuta labarin ‘Yar Mulki – Faridat Hussaini Masheliya 

Abin da ya sa na rubuta labarin ‘Yar Mulki – Faridat Hussaini Masheliya 

Daga MUKHTAR YAKUBU A yanzu haka dai mawaƙiyar yabon Manzon Allah Kuma 'yar gwagwarmaya Faridat Hussaini Masheliya ta rikide ta zama cikakkiyar marubuciya. Don kuwa a 'yan kwanakin nan ta fara tallan sabon littafin ta da take shirin fitar da shi a nan da ɗan lokaci mai zuwa. Littafin mai suna 'Yar Mulki' wanda kuma an fassara shi zuwa Turanci, don haka zai fito kala biyu ne na Turanci da kuma na Hausa. Domin jin abubuwan da littafin ya ƙunsa da dalilin ta na fito da shi, wakilinmu ya tattauna da ita don haka sai ku biyo mu ku ji…
Read More
Kishin garinmu Daƙayyawa ne ya sa na rubuta littafin ‘Daƙayyawa Tsakiyar Kano’ – Na’ima Sulaiman

Kishin garinmu Daƙayyawa ne ya sa na rubuta littafin ‘Daƙayyawa Tsakiyar Kano’ – Na’ima Sulaiman

"Na fi yin rubutu akan abubuwan da marubutanmu ba su fiye yin rubutu akai ba" Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU  (Ci gaba daga makon jiya) Marubuciya Na’ima Sulaiman Daƙayyawa ba ɓoyayyiya ba ce a tsakanin matasan marubutan Hausa a Jihar Jigawa. Ta fito ne daga ƙaramar Hukumar Kaugama. Tana da gogewa a harshen Larabci da Hausa, inda yanzu haka take karatun digirinta na biyu a Jami'ar Sule Lamiɗo dake Kafin Hausa. Marubuciya ce da ta bambanta da sauran marubutan adabi, saboda ita ta fi mayar da hankali ne kan muhimman abubuwa na tarihi ko al'adu. Akasari rubuce-rubucen da ta yi sun…
Read More
Komai na mace yana da iyaka – Na’ima Daƙayyawa

Komai na mace yana da iyaka – Na’ima Daƙayyawa

“Babu wani abu da nake yi da nake so da ya wuce karatu da rubutu” Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU  Marubuciya Na’ima Sulaiman Daƙayyawa ba ɓoyayyiya ba ce tsakanin matasan marubutan Hausa a Jihar Jigawa. Ta fito ne daga ƙaramar Hukumar Kaugama. Tana da gogewa a harshen Larabci da Hausa, inda yanzu haka take karatun digirinta na biyu a Jami'ar Sule Lamiɗo dake Kafin Hausa. Marubuciya ce da ta bambanta da sauran marubutan adabi, saboda ita ta fi mayar da hankali ne kan muhimman abubuwa na tarihi ko al'adu. Akasari rubuce-rubucen da ta yi sun shafi zamantankewar al'umma ne da tarihinsu.…
Read More
Adabi ba zai mutu ba sai babu wanda ya rage a duniya – Yusuf Gumel

Adabi ba zai mutu ba sai babu wanda ya rage a duniya – Yusuf Gumel

“Rubutu mai inganci ne tushen ci gaban marubuci” Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU  Wani salo da ya bambanta marubuta maza da mata shine, batutuwan da kowanne ɓangare ya fi mayar da hankali akansa, don faɗakar da al'umma. A yayin da a ɗaya ɓangaren akasarin marubuta mata ke rubutu kan batutuwan da suka shafi zamantakewar aure da rayuwa, maza sun fi baje basirarsu ne ta ɓangaren jarumta da almara ko abubuwa masu tsoratarwa, da kuma a wani batutuwan da suka shafi sarauta da siyasa. Ko da yake kowanne daga cikin waɗannan ɓangarori yana iya ninkaya a cikin salon ɗaya ɓangaren. Wani marubuci…
Read More
Sharhin littafin ‘Sanin Asali Shine Farin Cikin Rayuwa Da Aminci’

Sharhin littafin ‘Sanin Asali Shine Farin Cikin Rayuwa Da Aminci’

Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU  Sunan littafi: Sanin Asali Shine Farin Cikin Rayuwa Da Aminci Mawallafi: Sheikh Abdulƙadir Na'Annabi Mu'azu Shekarar bugawa: 2026 Yawan shafi: 80 Mai sharhi: Abba Abubakar Yakubu Wane ne Sheikh Na'Annabi Mu'azu? Sheikh Abdulƙadir Na'Annabi Mu'azu wani fitaccen malamin addinin Musulunci ne da ke zaune a Jos, Jihar Filato. Allah Ya yi wa wannan malami baiwar sanin ilimin luggar Larabci da Balagha. Sannan malamin gwani ne wajen rubuta waƙoƙin Larabci da na Hausa, masu ƙunshe da darussa iri-iri. Ya kuma rubuta wasan kwaikwayo na Larabci da suka shafi tarihin Musulunci, da wasu fitattun malaman Musulunci. Sanin Asali…
Read More
Burin kowanne marubuci ne ya rubuta labari, ya ga ya koma fim – Jibrin Kaila 

Burin kowanne marubuci ne ya rubuta labari, ya ga ya koma fim – Jibrin Kaila 

"Kiyaye ƙa'idojin rubutu shi ne ƙashin bayan kowanne rubutu" (Ci gaba daga mako mai zuwa) Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU  Sunan Jibrin Yusuf Kaila ba ɓoyayyen suna ba ne, musamman ga marubuta masu mu'amala da kafafen sada zumunta. Matashi ne mai tsananin shauƙin son karance-karance da rubuce-rubuce. Yana kuma yawan rubutu kan tambihi game da harkokin rubutu da ƙalubalen marubuta. Ya fito ne daga ƙaramar Hukumar Haɗejiya ta Jihar Jigawa. A wannan makon wakilin Blueprint Manhaja Abba Abubakar Yakubu ya tattauna da shi game da gudunmawar sa a harkar adabi da kuma shawarwarinsa ga matasan marubuta ýan'uwan sa. A yi karatu…
Read More
Karatun littafi tamkar makaranta yake – Jibrin Yusuf Kaila

Karatun littafi tamkar makaranta yake – Jibrin Yusuf Kaila

"Da ina ƙarami saboda son karance-karance ake kira na da Zane Takardu Uban 'Yan Boko" Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU  Sunan Jibrin Yusuf Kaila ba ɓoyayyen suna ba ne, musamman ga marubuta masu mu'amala da kafafen sada zumunta. Matashi ne mai tsananin shauƙin son karance-karance da rubuce-rubuce. Yana kuma yawan rubutu kan tambihi game da harkokin rubutu da ƙalubalen marubuta. Ya fito ne daga ƙaramar Hukumar Haɗejiya ta Jihar Jigawa. A wannan makon wakilin Blueprint Manhaja Abba Abubakar Yakubu ya tattauna da shi game da gudunmawar sa a harkar adabi da kuma shawarwarinsa ga matasan marubuta ýan'uwan sa. A yi karatu…
Read More