27
Aug
Daga RAHMA SABO USMAN RUBUTAWA: Ayuba Muhammad Danzaki (ZAKIN MARUBUTA) SHARHI: Rahma Sabo Usman SHEKARAR BUGU: 2022 Taƙaitaccen Labarin: 'Kurman hisabi' labari ne da aka gina shi a kan jigon 'Kunnen ƙashi' Labari ne akan wani kangararren yaro mai suna Umar Niga, yaron da ya yi shuhura gurin tujara da kuma ja wo jarfa. Ya kuma taso a irin yanayin nan da ake kira da albasa da ta ƙi yo halin ruwa, domin kuwa duk inda kake neman mutanen kirki iyayensa sun kai har sun kere. A kullum rana iyayensa kan zubar da hawayen takaici da baƙinciki ta sanadiyar ɗan…
