Manhaja – Blueprint Hausa version
  • Gida
  • Kasuwanci
  • Mata A Yau
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattaunawa
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Ra’ayi
  • Addini
  • Kungiyoyi
  • Tarihi
  • Adabi

Articles by Editor

Rikicin ƙabilanci ya ci mutum biyar a kan iyakar Gombe da Adamawa

April 13, 2021 Editor 0

Daga AISHA ASAS Kimanin mutum biyar ne aka ruwaito sun rasa rayukansu sakamakon rikicin ƙabilanci da ya auku a yankin garuruwan Nyuwar/Jessu masu maƙwabtaka da […]

Ramadan 2021: Sau ɗaya aka amince maniyyata su yi Umura

April 13, 2021 Editor 0

Daga WAKILINMU Ma’aikatar Kula da Harkokin Hajji da Umura ta Ƙasar Saudiyya ta bada sanarwar cewa sau ɗaya tak za a bai wa maniyyata damar […]

Perez ya zama shugaban Real Madrid karo na 6

April 13, 2021 Editor 0

Daga BASHIR ISAH An sake zaɓen Florentino Perez ba tare da hamayya ba a matsayin shugaban ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Real Madrid a karo na […]

Legas: Ɗan sanda ya rasa aikinsa bayan da aka same shi da yinƙurin hallaka budurwarsa da bindiga

April 13, 2021 Editor 0

Daga UMAR M. GOMBE Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta kori jami’inta Sergeant Eze Aiwansoba bayan da ta kama shi da laifin yinƙurin kisa sakamakon […]

Bauchi: Gwamna Bala ya ɗauki nauyin biya wa ɗalibai kuɗin jarrabawar JAMB/UTME, NECO

April 13, 2021 Editor 0

Daga AISHA ASAS Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ya ɗauki nauyin biya wa ɗalibai 3,810 da suka samu sakamako mai kyau na auna […]

Kebbi: Wasu jigogin APC sun buƙaci a yi karɓa-karɓa game da kujerar gwamna

April 12, 2021 Editor 0

Daga FATUHU MUSTAPHA Wasu masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a jihar Kebbi, sun yi motsi tare da ɗauko batun karɓa-karɓa game da sha’anin […]

Hajjin 2021: An yi wa maniyyata 2,837 rigakafin korona a Kaduna

April 12, 2021 Editor 0

Daga WAKILINMU A matsayin wani ɓangare na shirye-shiryen aikin Hajjin bana, Hukumar Kula da Walwalar Alhazai ta Jihar Kaduna ta ce kawo yanzu an samu […]

Ahmed Musa ya shirya komawa Kano Pillars – Rahoto

April 12, 2021 Editor 0

Daga WAKILINMU Rahotanni sun tabbatar cewa fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafar nan kuma kyaftin a Super Eagles, wato Ahmed Musa, na shirin sake komawa ƙungiyar […]

No Image

Majalisa ta gayyaci tsohon shugaban FMBN kan badaƙalar kwangilar bilyan N3

April 12, 2021 Editor 0

Daga AISHA ASAS Majalisar Dattawa ta hannun kwamitinta mai bin diddigin ayyukan gwamnati (SPAC), ta kirayi tsohon shugaban Bankin Bada Bashi (FMBN), Malam Gimba Yau […]

No Image

‘Operation Lafiya Dole’ ta nemi haɗin kan ‘yan jarida

April 12, 2021 Editor 0

Daga FATUHU MUSTAPHA Kwamandan rundunar Operation Lafiya Dole, Major-General Faruk Yahaya, ya yi kira ga kafafen yaɗa labarai da su mara wa jami’an tsaro baya […]

Posts navigation

1 2 … 40 »

Bincika

Sababbin Labarai

  • Rikicin ƙabilanci ya ci mutum biyar a kan iyakar Gombe da Adamawa
  • Ramadan 2021: Sau ɗaya aka amince maniyyata su yi Umura
  • Perez ya zama shugaban Real Madrid karo na 6
  • Legas: Ɗan sanda ya rasa aikinsa bayan da aka same shi da yinƙurin hallaka budurwarsa da bindiga
  • Bauchi: Gwamna Bala ya ɗauki nauyin biya wa ɗalibai kuɗin jarrabawar JAMB/UTME, NECO
  • Kebbi: Wasu jigogin APC sun buƙaci a yi karɓa-karɓa game da kujerar gwamna
  • Hajjin 2021: An yi wa maniyyata 2,837 rigakafin korona a Kaduna
  • Ahmed Musa ya shirya komawa Kano Pillars – Rahoto
  • Majalisa ta gayyaci tsohon shugaban FMBN kan badaƙalar kwangilar bilyan N3
  • ‘Operation Lafiya Dole’ ta nemi haɗin kan ‘yan jarida

Copyright © 2021 | Blueprint Manhaja is published by Blueprint Newspapers Limited