An shiga ruɗani game da hukuncin kotu kan shari’ar zaɓen Gwamnan Kaduna
Jama'a sun shiga halin ruɗani game da shari'ar zaɓen gwamna a jihar Kaduna.
Hakan ya faru ne bayan da wani rahoto ya nuna Kotun Sauraren Ƙararrakin Zaɓe na Gwamnan Jihar ta ayyana zaɓen a matsayin wanda bai kammala ba.
Bayan kimanin awa guda da fitan rahoton, sai aka sake ganin wani rahoto na...