
Dalilin kafa jaridar Manhaja
Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jinƙai.Yau sama da shekara tara, a watan Mayu, 2011, aka kafa jarida mai suna Blueprint. Da farko ta riƙa
Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jinƙai.Yau sama da shekara tara, a watan Mayu, 2011, aka kafa jarida mai suna Blueprint. Da farko ta riƙa
Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar 6 ga Nuwamba, 2021 za a yi zaben gwamnan Jihar Anambara. Hukumar ta bayyana jadawalin
Daga WAKILIN MU Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ce ta na nan ta na sake nazari kan hanyoyin fasaha da ta ke amfani da
Ministar Harkokin Jinƙai, Agaji da Inganta Rayuwa, Hajiya Sadiya Umar Farouq, ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta samar wa da naƙasassun da ke
Daga WAKILIN MU Shugaban Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, ya yi kira ga ‘yan Majalisar Tarayya da su yi aiki ba tare
Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi kira ga jama’a da su yi watsi da wani labari da ake yadawa wai ta na daukar mutane aiki.
Tare da NASIRU ADAMU EL-HIKAYAWannan tambaya ce da ni marubuci na yi wa kai kuma na ke son ba da amsa da kai na. Da
Daga UMAR M. GOMBE ALHAJI HASSAN USMAN shi ne Babban Manajan Darakta na Bankin Musulunci na farko a Nijeriya, wato Bankin Jaiz. A wannan hirar
Daga AYSHA ASAS HAJIYA MADINA DAUDA NADABO gogaggiyar ‘yar jarida ce wacce ta dade tana bayar da gagarumar gudummawa wajen dauko rahotanni da watsawa a
Daga UMAR M. GOMBE An samu wata Damisar yankin qanqara mai kimanin shekara biyar da haihuwa mai suna NeeCee da cutar Korona Baros, bayan da
Daga IBRAHIM SHEME Tun a ranar farko da na fara haduwa da Mista Sam Nda-Isaiah, cikin mintuna kadan, ya dauke ni aiki. A lokacin ya
Tare da AISHATU GIDADO IDRIS Zai iya yiwuwa ku kan yi wani tunani irin nawa, na cewar yawancin lokaci idan mutane ba su samu dama
Daga ABBA MUHAMMAD, a Kaduna Babar Kotun Jihar Kaduna ta ba da umurnin a garqame asusun ajiyar bankuna har guda 14 na dan majalisar jiha mai
Daga UMAR M. GOMBE, a Abuja A cin wani saqon da ya aike na shiga sabuwar shekara, Tsohon Shugaban Qasa, Olusegun Obasanjo, ya qalubalanci Shugaban
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmed Lawan ya taya dukkan ’yan Nijeriya murnan shiga sabuwar shekarar 2021. Yana mai cewa Shekarar 2020 ta zo ma daukacin
Daga WAKILIN MU a Abuja Ministar Harkokin Jinƙai, Agaji da Inganta Rayuwa, Hajiya Sadiya Umar Farouq, ta yi Allah-wadai da kashe-kashen rayuka da lalata dukiyoyi da
Tare da Nasiru Adamu El-Hikaya Muhawar yawan xaliban makarantar sakandaren Kankara a jihar Katsina da a ka sace ta zo qarshe tun da an gano
Daya daga cikin dattijan Arewa da suke kwana suna tashi cikin tunanin yadda za a shawo kan al’amarin shi ne tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, kuma
Daga FATUHU MUSTAPHA A cikin makon da ya gabata ne, wasu manyan malaman salafiyya, wadanda suka hada da: Sheikh Muhammad bin Abdulwahab da Sheikh Dr.
Daya daga cikin fitattun jarumai a cikin masana’antar finafinai ta Kannywood FATIMA ISAH MUHAMMAD wadda aka fi sani da Teemah Makamashi, ta bayyana harkar fim
Daga Ibrahim Sheme Alhaji Abdulqadir Balarabe Musa mutum ne “wani iri”. Ba a saba ganin irin sa ba. Mutum ne wanda idan an yi Yamma
HAJIYA HALIMA IDRIS ita ce Mai Taimaka wa Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmed El-Rufa’i, a fannin Fikira da Qirqira. Ta yi fice ta fuskoki
Copyright © 2021 | Blueprint Manhaja is published by Blueprint Newspapers Limited