Zargin gwamnatin riƙon ƙwarya: Jam’iyyu sun nemi a yi ’yar ƙure
*PDP da APC na son DSS ta kama sunaye*Cikin LP ya ɗuri ruwa
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja
Manyan tawagar ƙungiyoyin yaƙin neman zaɓen Shugaban Ƙasa na jam’iyyun APC da PDP sun ƙalubalanci hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) da ta kamo kuma ta bayyana masu shirya gudanar da gwamnatin riƙon ƙwarya...