Hausawan Jos ’yan ƙasa ne, inji kotu
Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD
Babbar Kotun Jihar Filato mai lamba ta 17 ta yanke hukuncin cewa, duk wani Bahaushe da aka haifa kuma ya taso a ƙaramar Hukumar Jos ta Arewa yana da cikakken haƙƙin a ɗauke shi a matsayin ɗan asalin yankin.
Alƙali C. Donglong ne ya yanke hukuncin yayin da yake yanke h...
