Zan yi murabus muddin ba a hukunta Yahaya Bello ba — Shugaban EFCC

Zan yi murabus muddin ba a hukunta Yahaya Bello ba — Shugaban EFCC

Daga BASHIR ISAH Shugaban Hukumar Yaƙi da Rashawa ta EFCC, Ola Olukoyede, ya lashi takobin bin diddigin zargin almundahanar Naira biliyan 80.2 da ake yi wa tsohon Gwamnan Jihar Kogi, State Yahaya Bello har zuwa ƙarshe. Olukoyede ya furta haka ne a hirar da ya yi da manema labarai a Babban Ofi...
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Kasashen Waje

Jam’iyyun siyasa na shirin ƙalubalantar sojojin Mali a gaban kotun ƙoli

Jam’iyyun siyasa na shirin ƙalubalantar sojojin Mali a gaban kotun ƙoli

Ƙungiyoyin fararen hula da jam’iyyun siyasa a Mali sun buƙaci kotun ƙoli kan ta umarci gwamnatin sojin ƙasar da ta dakatar da haramcin da ta yi game da gudanar da harkokin siyasa.  A wata sanarwa da suka fitar, ƙungiyoyin fararen hular da ja...