Spread the love
Kungiyar ɗaliban Nijeriya ga Atiku: Dawo da tallafin fetur babbar matsala ne

Kungiyar ɗaliban Nijeriya ga Atiku: Dawo da tallafin fetur babbar matsala ne

*Ba mu da alaƙa da siyasa, inji Shugaban NAN Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD Kungiyar ɗaliban Nijeriya ta ƙasa (NANS) ta soki ƙudirin tsohon Mataimakin Shugaban ƙasar Nijeriya, Alhaji Atiku Abubakar, na dawo da tallafin man fetur, tana mai cewa, hakan na iya sake jefa ƙasar cikin irin matsalolin tat...

Kasashen Waje

Kyamar baƙi: Ghana ta ƙi karɓar tallafin MTN na miliyan GH¢20 ga ’yan ƙasarta

Kyamar baƙi: Ghana ta ƙi karɓar tallafin MTN na miliyan GH¢20 ga ’yan ƙasarta

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Gwamnatin Ghana ta ƙi karɓar tallafin GH¢20 miliyan (kimanin Naira biliyan 2.4) da kamfanin MTN ya yi niyyar bayarwa domin tallafa wa ’yan Ghana da hare-haren kyamar baƙin fata suka shafa a Afirka ta Kudu. Ma’aikat...