Spread the love
Ban ƙi tayin mataimakin Atiku ba – Obi

Ban ƙi tayin mataimakin Atiku ba – Obi

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Dan takarar Shugaban ƙasa na Jam’iyyar NDC, Mista Peter Obi, ya musanta rahotannin cewa, ya ƙi tayin zama ɗan takarar Mataimakin Shugaban ƙasa na Atiku Abubakar, ɗan takarar Shugaban ƙasa na ADC, a zaɓen 2027. Obi ya bayyana hakan ne yayin wata hira da gidan talab...

Kasashen Waje

Kyamar baƙi: Ghana ta ƙi karɓar tallafin MTN na miliyan GH¢20 ga ’yan ƙasarta

Kyamar baƙi: Ghana ta ƙi karɓar tallafin MTN na miliyan GH¢20 ga ’yan ƙasarta

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Gwamnatin Ghana ta ƙi karɓar tallafin GH¢20 miliyan (kimanin Naira biliyan 2.4) da kamfanin MTN ya yi niyyar bayarwa domin tallafa wa ’yan Ghana da hare-haren kyamar baƙin fata suka shafa a Afirka ta Kudu. Ma’aikat...