Nijeriya na iya zaɓen tikitin Kirista-Kirista – Gwamna Sule
Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD
Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule, ya bayyana cewa, yana da yaƙinin cewa, wata rana Nijeriya za ta zaɓi shugaban ƙasa da mataimakinsa, waɗanda dukkansu Kiristoci ne, duk da ci gaba da muhawarar da ta biyo bayan matakin Jam’iyyar APC na ci gaba da tsayar da ...
