Spread the love
18 ga Agusta, 2026: Musa zai yi babbar maƙala a taron Blueprint

18 ga Agusta, 2026: Musa zai yi babbar maƙala a taron Blueprint

*Yadda za a karrama zaƙaƙuran 2025 Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Kamfanin Blueprint Newspapers Limited na shirin gudanar da Lakcar Shekara-shekara ta 2025, da kuma bikin bayar da lambobin yabo a Abuja, inda ake sa ran taron zai haɗa manyan jami’an gwamnati, masu tsara manufofi, jami’an difloma...

Kasashen Waje

Chadi za ta bai wa ƙasashen Afirka izinin shiga ƙasar babu biza

Chadi za ta bai wa ƙasashen Afirka izinin shiga ƙasar babu biza

Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD Jamhuriyar Chadi ta sanar da cewa daga 1 ga Janairu, 2027, ’yan ƙasa daga dukkan ƙasashen Afirka za su samu damar shiga ƙasar ba tare da neman takardar izinin shiga ƙasa, wato biza, ba. Shugaban ƙasar Chadi, Mahamat Id...