Manhaja – Blueprint Hausa version
  • Gida
  • Kasuwanci
  • Harkar Tsaro
  • Rahoton Musamman
  • Siyasa
  • Tattaunawa
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Ra’ayi
  • Labarai Cikin Hotuna

Dalilin kafa jaridar Manhaja

Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jinƙai.Yau sama da shekara tara, a watan Mayu, 2011, aka kafa jarida mai suna Blueprint. Da farko ta riƙa

Read More »

Za a yi zaben gwamnan Anambara ran 6 ga Nuwamba – INEC

January 21, 2021 No Comments

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar 6 ga Nuwamba, 2021 za a yi zaben gwamnan Jihar Anambara. Hukumar ta bayyana jadawalin

Read More »

Zaɓe: INEC za ta shigo da sababbin hanyoyin fasaha kafin 2023

January 13, 2021 No Comments

Daga WAKILIN MU Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ce ta na nan ta na sake nazari kan hanyoyin fasaha da ta ke amfani da

Read More »

Sadiya Umar Farouq na so a kula da naƙasassun Nijeriya kamar yadda ake yi a wasu ƙasashen

January 10, 2021 No Comments

Ministar Harkokin Jinƙai, Agaji da Inganta Rayuwa, Hajiya Sadiya Umar Farouq, ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta samar wa da naƙasassun da ke

Read More »

Shugaban INEC ya buƙaci Majalisar Tarayya ta dage kan kwaskwarimar dokar zaɓe

January 9, 2021 No Comments

Daga WAKILIN MU Shugaban Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, ya yi kira ga ‘yan Majalisar Tarayya da su yi aiki ba tare

Read More »

Cewar INEC: Ku daina jin ji-ta-ji-ta, ba mu daukar aiki – INEC

January 4, 2021 No Comments

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi kira ga jama’a da su yi watsi da wani labari da ake yadawa wai ta na daukar mutane aiki.

Read More »

Shin ya dace a taya daliban Kankara murnar sace su?

January 3, 2021 No Comments

Tare da NASIRU ADAMU EL-HIKAYAWannan tambaya ce da ni marubuci na yi wa kai kuma na ke son ba da amsa da kai na. Da

Read More »

Hanyoyin da gwamnati za ta inganta tattalin arziki da magance fatara – Shugaban Bankin Jaiz

January 1, 2021 No Comments

Daga UMAR M. GOMBE ALHAJI HASSAN USMAN shi ne Babban Manajan Darakta na Bankin Musulunci na farko a Nijeriya, wato Bankin Jaiz. A wannan hirar

Read More »

Kalubalen da na fuskanta a aikin jarida – Madina Dauda Nadabo

January 1, 2021 No Comments

Daga AYSHA ASAS HAJIYA MADINA DAUDA NADABO gogaggiyar ‘yar jarida ce wacce ta dade tana bayar da gagarumar gudummawa wajen dauko rahotanni da watsawa a

Read More »

Al’jabi: Damisar da ta kamu da Annobar Korona

January 1, 2021 No Comments

Daga UMAR M. GOMBE An samu wata Damisar yankin qanqara mai kimanin shekara biyar da haihuwa mai suna NeeCee da cutar Korona Baros, bayan da

Read More »

Ciyaman Nda-Isaiah: Ba rabo da gwani ba…

January 1, 2021 No Comments

Daga IBRAHIM SHEME Tun a ranar farko da na fara haduwa da Mista Sam Nda-Isaiah, cikin mintuna kadan, ya dauke ni aiki. A lokacin ya

Read More »

Abota ita ce auren zamani

January 1, 2021 No Comments

Tare da AISHATU GIDADO IDRIS Zai iya yiwuwa ku kan yi wani tunani irin nawa, na cewar yawancin lokaci idan mutane ba su samu dama

Read More »

Kotu ta garqame asusun bankunan dan majalisa a Kaduna

January 1, 2021 No Comments

Daga ABBA MUHAMMAD, a Kaduna Babar Kotun Jihar Kaduna ta ba da umurnin a garqame asusun ajiyar bankuna har guda 14 na dan majalisar jiha mai

Read More »

Ba Allah ne ya jefa Nijeriya halin da ta shiga ba – Obasanjo

January 1, 2021 No Comments

Daga UMAR M. GOMBE, a Abuja A cin wani saqon da ya aike na shiga sabuwar shekara, Tsohon Shugaban Qasa, Olusegun Obasanjo, ya qalubalanci Shugaban

Read More »

Shugaban Majalisar Dattawa ya taya ‘yan Nijeriya murnar sabuwar shekara

January 1, 2021 No Comments

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmed Lawan ya taya dukkan ’yan Nijeriya murnan shiga sabuwar shekarar 2021. Yana mai cewa Shekarar 2020 ta zo ma daukacin

Read More »

Sadiya Farouq ta yi tir da hare-haren da aka kai a Borno da Adamawa

December 30, 2020 No Comments

Daga WAKILIN MU a Abuja Ministar Harkokin Jinƙai, Agaji da Inganta Rayuwa, Hajiya Sadiya Umar Farouq, ta yi Allah-wadai da kashe-kashen rayuka da lalata dukiyoyi da

Read More »

Qanqara- Tun da Garba ya nemi afuwa

December 28, 2020 No Comments

Tare da Nasiru Adamu El-Hikaya Muhawar yawan xaliban makarantar sakandaren Kankara a jihar Katsina da a ka sace ta zo qarshe tun da an gano

Read More »

Tsaro: Arewa ta na kan bom, cewar Bafarawa

December 28, 2020 No Comments

Daya daga cikin dattijan Arewa da suke kwana suna tashi cikin tunanin yadda za a shawo kan al’amarin shi ne tsohon Gwamnan Jihar  Sokoto, kuma

Read More »

Rikicin Addini: Salafiyya, Tijjaniya da Kadiriyya

December 28, 2020 No Comments

Daga FATUHU MUSTAPHA A cikin makon da ya gabata ne, wasu manyan malaman salafiyya, wadanda suka hada da: Sheikh Muhammad bin Abdulwahab da Sheikh Dr.

Read More »

Ni ba Rahama Sadau ba ce- Teema Makamashi

December 28, 2020 No Comments

Daya daga cikin fitattun jarumai a cikin masana’antar finafinai ta Kannywood FATIMA ISAH MUHAMMAD wadda aka fi sani da Teemah Makamashi, ta bayyana harkar fim

Read More »

Balarabe Musa: Gaba ta wuce…

December 28, 2020 No Comments

Daga Ibrahim Sheme Alhaji Abdulqadir Balarabe Musa mutum ne “wani iri”. Ba a saba ganin irin sa ba. Mutum ne wanda idan an yi Yamma

Read More »

BABU ABIN DA ZAI CIKA SAI DA MACE A CIKI

December 27, 2020 No Comments

HAJIYA HALIMA IDRIS ita ce Mai Taimaka wa Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmed El-Rufa’i, a fannin Fikira da Qirqira. Ta yi fice ta fuskoki

Read More »

Copyright © 2021 | Blueprint Manhaja is published by Blueprint Newspapers Limited