Gabanin zaɓen shugabannin majalisa… A na zargin ƙulla maƙarƙashiyar kama Yari
*Ƙungiya ta ja hankalin Tinubu da APC*Kotu ta tsawaita wa’adin hana kama shi*Za a ƙaddamar da Majalisa ta 10 ranar Talata
Daga NASIR S. GWANGWAZO da MAHDI M. MUH’D
Rahotanni sun nuna cewa, jami’an tsaron Nijeriya suna ƙulle-ƙullen kama tsohon Gwamnan Jihar Zamfara, Abdul’aziz Yari, su tsare s...