Spread the love
2023:Duk gwamnonin APC sun goyi bayan Tinubu – Shettima

2023:Duk gwamnonin APC sun goyi bayan Tinubu – Shettima

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Mataimakin Shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya fayyace kalaman da ya yi kwanan nan kan goyon bayan da Shugaba Bola Tinubu ya samu daga gwamnonin Arewa kafin ya samu tikitin takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC. Shettima ya bayyana cewa, maganarsa kan gwamnoni...

Kasashen Waje

Kyamar baƙi: Ghana ta ƙi karɓar tallafin MTN na miliyan GH¢20 ga ’yan ƙasarta

Kyamar baƙi: Ghana ta ƙi karɓar tallafin MTN na miliyan GH¢20 ga ’yan ƙasarta

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Gwamnatin Ghana ta ƙi karɓar tallafin GH¢20 miliyan (kimanin Naira biliyan 2.4) da kamfanin MTN ya yi niyyar bayarwa domin tallafa wa ’yan Ghana da hare-haren kyamar baƙin fata suka shafa a Afirka ta Kudu. Ma’aikat...