Spread the love
Hausawan Jos ’yan ƙasa ne, inji kotu

Hausawan Jos ’yan ƙasa ne, inji kotu

Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD Babbar Kotun Jihar Filato mai lamba ta 17 ta yanke hukuncin cewa, duk wani Bahaushe da aka haifa kuma ya taso a ƙaramar Hukumar Jos ta Arewa yana da cikakken haƙƙin a ɗauke shi a matsayin ɗan asalin yankin. Alƙali C. Donglong ne ya yanke hukuncin yayin da yake yanke h...

Kasashen Waje

Harin sama na Isra’ila a Lebanon ya yi sanadin mutuwar mutum 13

Harin sama na Isra’ila a Lebanon ya yi sanadin mutuwar mutum 13

Akalla mutum 13 ne suka rasa rayukansu sakamakon sabbin hare-haren sama da Isra'ila ta kai a kudancin Lebanon a ranar Laraba, kamar yadda majiyoyin tsaro na Lebanon suka bayyana, a daidai lokacin da Isra'ila ke ci gaba da matsa kaimi wajen kai farma...