Spread the love
2023:Duk gwamnonin APC sun goyi bayan Tinubu – Shettima

2023:Duk gwamnonin APC sun goyi bayan Tinubu – Shettima

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Mataimakin Shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya fayyace kalaman da ya yi kwanan nan kan goyon bayan da Shugaba Bola Tinubu ya samu daga gwamnonin Arewa kafin ya samu tikitin takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC. Shettima ya bayyana cewa, maganarsa kan gwamnoni...

Kasashen Waje

‘Yan sandan Congo sun tarwatsa zanga-zangar adawa da sauyin kundin tsarin mulki

‘Yan sandan Congo sun tarwatsa zanga-zangar adawa da sauyin kundin tsarin mulki

Rikicin siyasa ya sake kunno kai a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo, inda ‘yan sanda suka tarwatsa zanga-zangar da masu adawa da gwamnati suka gudanar a birane da dama, domin nuna rashin amincewa da sauye-sauyen kundin tsarin mulkin kasar da ake taka...