Majalisar Wakilai ta tsaida ranar tunawa da Janar Murtala

Majalisar Wakilai ta tsaida ranar tunawa da Janar Murtala

Ta kafa sababbin kwamitoci da yin sauye-sauyen wasuDaga SANI AHMAD GIWA a AbujaMajalisar Wakilai ta Nijeriya a ranar Alhamis ta karrama tsohon shugaban mulkin soja na Nijeriya, Marigayi Janar Murtala Ramat Muhammed. Shugaban Majalisar, Rt. Hon. Abbas Tajudeen, ya bayyana cewa, daga...

Kasashen Waje

‘Ƴan bindiga sun kashe fararen hula sama da 35 a Gabashin Congo

‘Ƴan bindiga sun kashe fararen hula sama da 35 a Gabashin Congo

Fararen hula fiye 35 ne wasu mayaƙan ƙungiyar CODECO suka kashe, a wani hari da suka kai wasu ƙauyuka da ke lardin Ituri na Jamhuriyar Dimokaraɗiyyar Congo a daren ranar Litinin.Basaraken ƙauyen Djugu, Jean ɓianney ya ce ƴan bindigar sun kai har...