Spread the love
Gwamnatin Tinubu ta sauya salon yaƙi da ta’addanci

Gwamnatin Tinubu ta sauya salon yaƙi da ta’addanci

*Ku harbi ’yan ta’adda babu jiran umarninmu – Musa ga dakaru *Ya ce, za a ɗauki sojan da ya jira umarnin harbi tamkar ɗan ta’adda *Majalisa ta nemi dakatar da shirin gyaran halin ’yan ta’adda *Kwamandojin ISWAP shida da iyalansu sun miƙa wuya a Borno Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD Ministan...