Spread the love
Nijeriya na iya zaɓen tikitin Kirista-Kirista – Gwamna Sule

Nijeriya na iya zaɓen tikitin Kirista-Kirista – Gwamna Sule

Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule, ya bayyana cewa, yana da yaƙinin cewa, wata rana Nijeriya za ta zaɓi shugaban ƙasa da mataimakinsa, waɗanda dukkansu Kiristoci ne, duk da ci gaba da muhawarar da ta biyo bayan matakin Jam’iyyar APC na ci gaba da tsayar da ...

Kasashen Waje

Amurka za ta fara karɓar kuɗin amfani da mashigar Hormuz – Trump

Amurka za ta fara karɓar kuɗin amfani da mashigar Hormuz – Trump

Sabuwar sanarwar da shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi na cewa ƙasarsa za ta fara karɓar kuɗin amfani da mashigar ruwan Hormuz ta sake tayar da muhawara kan ko wata ƙasa na da ikon kakaɓa irin wannan haraji a ɗaya daga cikin muhimman hanyoyin ruwa...