Ban ƙi tayin mataimakin Atiku ba – Obi
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja
Dan takarar Shugaban ƙasa na Jam’iyyar NDC, Mista Peter Obi, ya musanta rahotannin cewa, ya ƙi tayin zama ɗan takarar Mataimakin Shugaban ƙasa na Atiku Abubakar, ɗan takarar Shugaban ƙasa na ADC, a zaɓen 2027.
Obi ya bayyana hakan ne yayin wata hira da gidan talab...
