Rufe asusun gwamnatin Osun: Tinubu ya kare dimukraɗiyya a Osun
*Matakin da kotu da EFCC suka ɗauka gabanin zaɓe ya kunyata ni, cewarsa
Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD
Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa, ba komai ake aikatawa a Gwamnatin Tarayya da shi shugaban yake da masaniya kafin yi ba. Don haka ya umarci Hukumar Yaƙi da Masu Yi wa Tattali...
