Spread the love
Rufe asusun gwamnatin Osun: Tinubu ya kare dimukraɗiyya a Osun

Rufe asusun gwamnatin Osun: Tinubu ya kare dimukraɗiyya a Osun

*Matakin da kotu da EFCC suka ɗauka gabanin zaɓe ya kunyata ni, cewarsa Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa, ba komai ake aikatawa a Gwamnatin Tarayya da shi shugaban yake da masaniya kafin yi ba. Don haka ya umarci Hukumar Yaƙi da Masu Yi wa Tattali...

Kasashen Waje

Amurka za ta dakatar da ayyukan bada biza a Abuja daga watan Agusta

Amurka za ta dakatar da ayyukan bada biza a Abuja daga watan Agusta

Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD Gwamnatin Amurka ta sanar da cewa daga ranar 1 ga Agustan 2026, za ta dakatar da ayyukan karɓa da sarrafa buƙatun bizar yau da kullum a Ofishin Jakadancinta da ke Abuja, tare da wasu ofisoshin jakadanci guda 24 da ke faɗi...