2023:Duk gwamnonin APC sun goyi bayan Tinubu – Shettima
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja
Mataimakin Shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya fayyace kalaman da ya yi kwanan nan kan goyon bayan da Shugaba Bola Tinubu ya samu daga gwamnonin Arewa kafin ya samu tikitin takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC.
Shettima ya bayyana cewa, maganarsa kan gwamnoni...
