Zargin gwamnatin riƙon ƙwarya: Jam’iyyu sun nemi a yi ’yar ƙure

Zargin gwamnatin riƙon ƙwarya: Jam’iyyu sun nemi a yi ’yar ƙure

*PDP da APC na son DSS ta kama sunaye*Cikin LP ya ɗuri ruwa Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Manyan tawagar ƙungiyoyin yaƙin neman zaɓen Shugaban Ƙasa na jam’iyyun APC da PDP sun ƙalubalanci hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) da ta kamo kuma ta bayyana masu shirya gudanar da gwamnatin riƙon ƙwarya...
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Kasashen Waje

Tashar TRT ta ƙaddamar da sashin Hausa da wasu harsuna uku

Tashar TRT ta ƙaddamar da sashin Hausa da wasu harsuna uku

Daga IBRAHIM HAMISU a Kano Kafar yaɗa labarai ta ƙasar Turkiyya, wato Turke's Public Broadcaster (TRT), ta ƙaddamar da ƙarin ɓangarori guda uku da za su riƙa yaɗa labarai cikin harshen Hausa da Swahili da Turanci da kuma Faransanci. Tashar ta ...