Gabanin zaɓen shugabannin majalisa… A na zargin ƙulla maƙarƙashiyar kama Yari

Gabanin zaɓen shugabannin majalisa… A na zargin ƙulla maƙarƙashiyar kama Yari

*Ƙungiya ta ja hankalin Tinubu da APC*Kotu ta tsawaita wa’adin hana kama shi*Za a ƙaddamar da Majalisa ta 10 ranar Talata Daga NASIR S. GWANGWAZO da MAHDI M. MUH’D Rahotanni sun nuna cewa, jami’an tsaron Nijeriya suna ƙulle-ƙullen kama tsohon Gwamnan Jihar Zamfara, Abdul’aziz Yari, su tsare s...
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Kasashen Waje

Rashin lafiya zata yi sanadin sakin wanda ake zargi da kisan kiyashi a Rwanda

Rashin lafiya zata yi sanadin sakin wanda ake zargi da kisan kiyashi a Rwanda

Kotun hukunta manyan laifuka ta duniya ICC, ta ce Felicien Kabuga, da ke fuskantar tuhuma bisa zargin yana da hannu a kisan kiyashin Rwanda cewa ba shi da isasshiyar lafiyar da zai fuskanci tuhuma. Kotun ta ce za ta yi amfani da wata dokar wacce ...