An shiga ruɗani game da hukuncin kotu kan shari’ar zaɓen Gwamnan Kaduna

An shiga ruɗani game da hukuncin kotu kan shari’ar zaɓen Gwamnan Kaduna

Jama'a sun shiga halin ruɗani game da shari'ar zaɓen gwamna a jihar Kaduna. Hakan ya faru ne bayan da wani rahoto ya nuna Kotun Sauraren Ƙararrakin Zaɓe na Gwamnan Jihar ta ayyana zaɓen a matsayin wanda bai kammala ba. Bayan kimanin awa guda da fitan rahoton, sai aka sake ganin wani rahoto na...
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Kasashen Waje

Gwamnati ta ƙaryata yunƙurin juyin mulki a Congo

Gwamnati ta ƙaryata yunƙurin juyin mulki a Congo

Gwamnatin Ƙasar Congo Brazzaville ƙarƙashin jagorancin Shugaba Denis Sassou Nguesso ta ƙaryata yunƙurin juyin mulki a ƙasar. Ta bayyana haka ne cikin wani saƙo da ta wallafa a Tiwita a ranar Lahadi. Kafafen yaɗa labarai da dama sun ruwaito ran...