07
Jul
Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD Majalisar Zartarwa ta Tarayyar Nijeriya (FEC), ƙarƙashin jagorancin Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da gudanar da garambawul ga tsarin Hukumar Kula da Matasa Masu Yi Wa ƙasa Hidima (NYSC). Ministan Harkokin Matasa, Ayodele Olawande, ne ya bayyana hakan yayin da yake ganawa da manema labarai a Fadar Shugaban ƙasa da ke Abuja ranar Litinin, 29 ga watan Yuni, 2026. Olawande ya bayyana cewa an amince da sake fasalin NYSC ne a taron Majalisar Zartarwa da aka gudanar a Fadar Shugaban ƙasa da ke Abuja ranar Litinin. A cewarsa, garambawul ɗin zai haɗa da cikakken…
