17
Mar
Tare da NASIRU ADAMU EL-HIKAYA Na aara yarda da wannan azancin zance na IYA RUWA FIDDA KAI a lamuran Nijeriya. Ga ma wasu kalaman da ke cewa duk wanda ya iya allonsa ya wanke kazalika in ka iya ruwa ka iya laka. In mun tuna lokacin da tsohuwar gwamnatin shugaba Buhari ta bullo da shirin ba da lada ga masu kwarmato an samu waɗanda su ka yi yunƙurin zama 'yan kwarmaton. A iya sani na akwai wadanda su ka samu matala a wajen aikin su don maimakon su samu la'ada sai su ka samu kasadar ɗaure su ko ma zama…