Manhaja – Blueprint Hausa version
  • Gida
  • Kasuwanci
  • Mata A Yau
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattaunawa
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Ra’ayi
  • Addini
  • Kungiyoyi
  • Tarihi
  • Adabi

Siyasa

IMO: An buƙaci Buhari da shugabannin APC su shiga tsakanin Uzodima da Okorocha

February 22, 2021 Editor 0

Daga AISHA ASAS Wani gungun magoya bayan dimukraɗiyya sun gudanar da zanga-zangar lumana a Abuja inda suka nuna rashin jin daɗinsu dangane da kama tsohon […]

Zaɓen ƙananan hukumomin Oyo ɓata kuɗi da lokaci ne, inji APC

February 20, 2021 Editor 0

Daga FATUHU MUSTAPHA Jam’iyyar APC a jihar Oyo, ta ce zaɓen ƙananan hukumomi da aka shirya sake gudanarwa a ranar 15 ga Mayu mai zuwa […]

No Image

Tawagar PDP ta ziyarci Gwamna Bello

February 19, 2021 Editor 0

Daga BASHIR ISAH Gwamnan Jihar Neja Abubakar Sani Bello, ya karɓi baƙuncin tawagar kwamitin sulhu na jam’iyyar PDP a yammacin Alhamis. Tawagar ta ƙunshi Tsohon […]

Majalisa ta buƙaci Buhari ya ayyana dokar ta-ɓaci kan matsalolin tsaro

February 18, 2021 Editor 0

Daga WAKILIN MU Majalisar dattijan Najeriya ta buƙaci Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya ayyana dokar ta-ɓaci kan matsalolin tsaron da suka addabi sassan Nijeriya. Majalisar […]

Yadda na sayar da kadarorina don bada tallafin karatu ga ɗaliban Kano 370 – Kwankwaso

February 17, 2021 Editor 0

Daga AISHA ASAS Gwamnan Jihar Kano na dauri, Rabiu Kwankwaso, ya bayyana yadda ya sayar da wasu kadarorinsa domin ɗaukar nauyin ɗalibai ‘yan asalin Kano […]

Shugaban jaridun Manhaja da Blueprint ya sabunta rajistarsa a APC

February 13, 2021 Editor 0

Daga FATUHU MUSTAPHA A Juma’ar da ta gabata Shugaban Jaridun Manhaja da Blueprint, Alhaji Mohammed Idris Malagi, ya sabunta rajistarsa ta zama ɗan jam’iyyar APC […]

Ganduje ya rantsar da sabbin ciyamomi a Kano

February 13, 2021 Editor 0

Daga AISHA ASAS Gwamnatin Jihar Kano ta rantsar da sabbin zaɓaɓɓun shugabannin ƙananan hukumomin jihar su 44 a Juma’ar da ta gabata. Sa’ilin da yake […]

Gwamna Bello ya naɗa sabon shugaban ma’aikata

February 12, 2021 Editor 0

Daga FATUHU MUSTAPHA Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya naɗa Mrs. Hannah Odiyo a matsayin sabuwar Shugaban Ma’aikata na Gwamnatin Jihar. Sakataren Gwamnatin Jihar, […]

Fintiri ya ƙaddamar da hanyoyi a Adamawa

February 11, 2021 Editor 0

Daga BASHIR ISAH Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya ƙaddamar da hanyoyi na sama da kilomita 340 a sassan jihar da zimmar sauƙaƙa wa […]

Yawan masu zaɓe a Nijeriya ya tsaya tsakanin kashi 30 zuwa 35 cikin ɗari – inji INEC

February 10, 2021 Editor 0

Daga WAKILIN MU Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa yawan masu zaɓe a Nijeriya bai fi kashi 30 zuwa 35 cikin ɗari na […]

Posts navigation

1 2 »

Bincika

Sababbin Labarai

  • Hajjin 2021: Babu kujerar Hajji da aka bai wa Nijeriya – inji NAHCON
  • An sako ɗaliban Sakandaren Kagara
  • Bidiyo: Yadda wata tankar mai ta kama da wuta a Lokoja
  • Bidiyo: Yadda yinƙurin DSS wajen kama Sunday Igboho ya ci tura
  • Minista Dare ya ƙaddamar da gasar ‘Principal Cup’
  • Za mu yi maganin ‘yan fashi da masu tada ƙayar-baya, cewar Buhari
  • Legas: Hukumar Kwastam ta kama taramo katan 554
  • Bauchi: Za a kammala sansanin alhazai kafin Hajjin bana
  • ‘Yan bindiga sun sace ɗalibai mata kimanin 300 a Zamfara
  • EFCC ta yi sabon shugaba

Copyright © 2021 | Blueprint Manhaja is published by Blueprint Newspapers Limited