16
Mar
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja A Nijeriya, jam'iyyun hamayyar ƙasar sun yi Allah-wadarai da matakin da majalisar dattawa ta ɗauka na dakatar da Sanata Abdul Ningi na tsawon wata uku, bayan da ya yi wasu kalamai da ke nuna an cusa wasu kuɗi naira kusan tiriliyan huɗu, waɗanda ba a san inda aka nufa da su a kasafin kuɗin ƙasar na bana ba. Jam'iyyun hamayyar suna ganin kamata ya yi a fara da gudanar da bincike kan batun cushen kuɗin, don a tabbatar da gaskiya ko akasin zargin, kafin a ɗauki matakin dakatar da ɗan majalisar. Matakin dakatar da…