25
Jul
Daga ABDULLAHI SANI DOGUWA a Kano A ƙoƙarinta na tallafa wa gwamnatin jihar Jigawa wajen yaƙi da sare itatuwa ba bisa ƙa'ida ba, ƙaramar Hukumar ɓaɓura ta gargaɗi manoma da makiyaya da su guji wannan dabi'a da ke haddasa lalacewar muhalli da barazana ga rayuka da dukiyoyin al'umma. Shugaban ƙaramar Hukumar Babura, Alhaji Muhammad Hamisu Garu, ya bayyana hakan yayin da ya kai ziyarar jaje ga al'ummomin da guguwar iska da ruwan sama suka shafa a sassa daban-daban na karamar hukumar. Ya ce gwamnatinjihar karkashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi na daukar matakai domin dakile matsalar lalacewar muhalli, wadda ke…
