10
May
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Jigo a jam’iyyar NDC, Buba Galadima, ya buƙaci tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, da ya shiga jam’iyyar, yana mai gargadin cewa zai iya zama sanadiyar gazawar haɗin kan ‘yan adawa idan bai yi haka ba kafin zaɓen 2027. Galadima ya bayyana hakan ne a wata hira da gidan talabijin na Channels Tɓ, inda ya ce manyan ‘yan adawa na fara taruwa a ƙarƙashin NDC domin ƙarfafa haɗin gwiwa don kalubalantar jam’iyyar APC mai mulki. Ya ce wasu fitattun ‘yan siyasa sun riga sun koma NDC, yana mai jaddada cewa dole ne a haɗa…
