Siyasa

Hukumar Zaɓe ta Katsina ta sanar da ranar gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi

Hukumar Zaɓe ta Katsina ta sanar da ranar gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi

Daga UMAR GARBA a Katsina Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Katsina (KATSIEC) ta saka ranar 15 ga watan Fabrairu, 2025 a matsayin ranar gudanar da zaɓukan shugabannin ƙananan hukumomi da kansilolo a jihar. Shugaban hukumar, Lawal Alhassan Faskari ne ya bayyana haka a wurin taron masu ruwa da tsaki kan zaɓen wanda ya gudana a hedikwatar hukumar dake G.R.A. A cewar shi, jam'iyyu masu rajista ne kawai za a bari su tsayar da 'yan takara a kujeru daban-daban. Alhaji Lawal Alhassan ya ce sashe na 28 na dokar zaɓen Nijeriya da aka yi wa gyaran fuska 2022 ne…
Read More
Zaɓen cike gurbi: Kakakin Majalisar Dokokin Nasarawa ya rantsar da mambobi biyu

Zaɓen cike gurbi: Kakakin Majalisar Dokokin Nasarawa ya rantsar da mambobi biyu

DAGA JOHN D. WADA a Lafiya Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Nasarawa, Honorabul Danladi Jatau, ya rantsar da mambobin majalisar biyu wadanda suka lashe zaben cike gurbi wanda aka gudanar a karshen mako da ya gabata a mazabunsu. Mambobin biyu da aka rantsar su ne; Hon. Mohammed Adamu Omadefu (APC Keana) da Hon. Musa Ibrahim Abubakar (NNPP Doma ta Kudu). A jawabinsa a lokacin da yake rantsar da sabbin ‘yan majlisar a zauren majalisar da Lafiya Fadar Gwamnatin jihar, Kakakin Majalisar, Danladi Jatau, bayan ya taya 'yan majalisar murna dangane da sake mallakar kujerunsu a majalisar, ya kuma kalubalence su da…
Read More
PDP ta ƙara ba Shugaban Matasan jam’iyyar na ƙasa dama a karo na biyu – Mannir Abdullahi

PDP ta ƙara ba Shugaban Matasan jam’iyyar na ƙasa dama a karo na biyu – Mannir Abdullahi

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja An yi kira ga uwar Jam'iyyar PDP ta ƙasa, da ta ƙara bai wa Shugaban Matasan Jam'iyyar na Ƙasa dama a karo na biyu domin ƙara ƙarfafa wa matasa a sha'anin shugabanci. Kakakin gamayyar ƙungiyoyin matasa na Arewacin Nijeriya, Kwamared Mannir Abdullahi Giwa shi ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai jiya Alhamis. Kwamared Mannir ya ce tunda aka ba Nijeriya 'yancin kai a 1960 aka kuma fara mulkin dimukraɗiyya ba a tava shugaban matasa na kasa mai ƙoƙari da sanin makamar aiki kamar Prince Muhd Kadaɗe Suleiman ba,…
Read More
Ayyukan ‘yan daba sun tilasta wa INEC dakatar da zaɓen cike giɓi a Kano da sauransu

Ayyukan ‘yan daba sun tilasta wa INEC dakatar da zaɓen cike giɓi a Kano da sauransu

Daga BASHIR ISAH Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta dakatar da ci gaba da zabe a wasu mazabun da ake sake zabe a jihohin Kano da Enugu da Akwa Ibom saboda matsalolin da suka hada da sace jami'an zabe da sauransu. Yankunan da dakatarwar ta shafa sun hada da Enugu ta Kudu 1, Mazabar Tarsyya ta Ikono/Ini a Akwa Ibom da kuma Mazabar Kunchi/Tsanyawa a jihar Kano. Bayanin haka na kunshe ne cikin sanarwar da INEC dinnta fitar a ranar Asabar mai dauke da sa hannun Kwamishinanta na kasa kan shaa'nin yada labarai, Sam Olumekun. Hukumar ta…
Read More
Filato: An fara raba kayan aikin zaɓe babu tambarin PDP

Filato: An fara raba kayan aikin zaɓe babu tambarin PDP

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta fara rabon muhimman kayan zabe a kananan hukumomi shida na jihar Filato gabanin zaben da za a sake gudanarwa ranar Asabar. An yi rabon kayayyakin zaben ne a harabar Babban Bankin Nijeriya da ke Jos, babban birnin jihar. An gudanar da rabon kayayyakin ne a gaban wakilan jam’iyyun siyasa, masu sa ido, ‘yan jarida da jami’an tsaro. Sai dai da aka fara rabon kayayyakin, an gano cewa babu tambarin Jam’iyyar PDP a takardar jefa kuri'a yayin da wasu da suka hada da APC, PRP, da…
Read More
Gwamna Fintiri ya yi nasara a Kotun Ƙoli

Gwamna Fintiri ya yi nasara a Kotun Ƙoli

Daga BASHIR ISAH Kotun Ƙoli mai zamanta a Abuja, ta tabbatar da Ahmadu Fintiri a matsayin zababben Gwamnan Jihar of Adamawa. Cikin hukuncin da ya karanto tayin zaman Kotun a ranar Laraba, John Okoro, ya yi watsi da karar da 'yar takarar gwamna na jam'iyyar APC a jihar, Aisha Dahiru, ta daukaka a kan Fintiri saboda rashin cancanta. Kotun ta ce halin da Kwamishinan Zaben jihar, Hudu Ari, ya nuna hali me na rashin kan gado laifi babba. Mai Shari'a Okoro ya kara da cewa, baturen zabe ne kadai doka rmta bai wa ikon sanar da sakamakon zabe domin kauce…
Read More
Da Ɗumi-ɗumi: Sabon Gwamnan Kogi ya yi muhimman naɗe-naɗe sa’o’i bayan shan rantsuwar kama aiki

Da Ɗumi-ɗumi: Sabon Gwamnan Kogi ya yi muhimman naɗe-naɗe sa’o’i bayan shan rantsuwar kama aiki

Daga BASHIR ISAH Sabon Gwamnan Jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya yi wasu muhimman naɗe-naɗe 'yan sa'o'i bayan shan rantsuwar kama aiki. Daga cikin waɗanda naɗe-naɗen ya shafa har da Ali Bello wanda aka naɗa a matsayin Shugaban Ma'aikatan Fadar Gwamnati. MANHAJA ta kalato cewa Bello ɗan uwa ne ga gwamna mai barin gado, Yahaya Bello. Sauran sun haɗa da Folashade Ayodele Arike a matsayin Sakataren Gwamnati, Hilary Ojoma a matsayin Mataimakin Shugaban Ma'aikatan Fadar Gwamnati, Elijah Evinemi a matsayin Shugaban Ma'aikatan Gwamnati, Jerry Omodara a matsayin mai bai wa Gwamna shawara kan tsaro, Isah Ismail a matsayin mai bai…
Read More
Da Ɗumi-ɗumi: An rantsar da Ododo a matsayin sabon Gwamnan Kogi

Da Ɗumi-ɗumi: An rantsar da Ododo a matsayin sabon Gwamnan Kogi

An rantsar da Alhaji Ahmed Usman Ododo a matsayin zababben Gwamnan Jihar Kogi na biyar inda zai ja ragamar mulkin jihar na shekaru hudu masu zuwa. Alkalin Alkalan Jihar, Mai Shari’a Josiah Mejabi ne ya jagoranci rantsar da Ododo a dandalin Muhammadu Buhari Civic Centre da ke Lokoja, babban birnin jihar a ranar Asabar. Taron rantsarwar ya samu halartar dimbin masoya da magoya bayan sabon gwamnan, inda aka fara rantsar da Mataimakin Gwamna, Elder Joel Salifu Oyibo, kafin daga bisani Ododo ya sha tasa rantsuwar. Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, shi ne ya wakilci Shugaban Kasa Ahmed Bola Tinubu a…
Read More
Burina na sauke nauyin al’ummar da nake shugabanta – Hon. Baba-Goni

Burina na sauke nauyin al’ummar da nake shugabanta – Hon. Baba-Goni

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Shugaban Ƙaramar Hukumar Fune a Jihar Yobe, Hon. Baba-Goni Mustapha Bade ya ce babban burinsa shi ne ya sauke nauyin al'ummar da yake shugabanta, bayan da ya bayyana irin romon dimukradiyyar da ya samar tun bayan hawansa kujerar mulki a qaramar hukumar, inda ya bayyana cewa dukkan nasarorin sun samu ne bisa kyakkyawan jagorancin na Gwamna Mai Mala Buni. Hon. Baba-Goni ya ce babban burinsa shi ne ya ga ya sauke nauyin da al'ummarsa suka dora mishi, ta hanyar ayyukan raya karamar hukumar da inganta rayuwar matasa, tsofaffi, yara da manya. Ya ce shi…
Read More