14
Mar
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Gwamnatin jihar Neja ya bai wa masu riƙe da mukaman siyasa da masu riƙe da ofisoshin gwamnatin da ke tunanin tsayawa takara a zaben 2027 da su ajiye aikinsu kafin ko a ranar 23 ga watan Maris ɗin 2026. Ko’odinetan yaɗa labarai na ofishin sakataren gwamnatin jihar Neja, Lawal Tanko, ne ya bayyana hakan a cikin wani jawabi a ranar Lahadi, inda ya kafa hujja da fitar da jadawalin zaɓe da hukumar INEC ta yi. A cewar jawabin da sakataren gwamnatin jihar (SSG) ya fitar, Abubakar Usman, ya ce, umarnin ya zama dole domin…
