Tattaunawa

Har yanzu ‘yan Nijeriya na fama da matsalar tsaro lokacin Tinibu – Dauda

Har yanzu ‘yan Nijeriya na fama da matsalar tsaro lokacin Tinibu – Dauda

Daga AMINU AMANAWA a Sakkwato Ƙasa da watanni biyu da soma mulkin Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinibu al’umma na cigaba da bayyana damuwarsu kan kamun ludayin gwamnatin musamman a ɓangaren tsaro. A cewar galibin waɗanda Jaridar Manhaja ta zanta da su sun bayyana damuwar su, kan yadda duk da alƙawurran da gwamnatin Tinibun ta yi wa ‘yan ƙasa kan lamarin tsaro, al’umma ke cigaba da ɗanɗana kuɗar su sakamakon har-haren ‘yan bindiga musamman ma a jihohin Arewa maso Yammacin Nijeriya. Kwamared Bishir Dauda Sabon Unguwa Katsina, shi ne Babban Magatakardan Ƙungiyar Muryar Talaka a Nijeriya, a zantawar da wakilinmu a…
Read More
Muna son matasa su karkato da tunaninsu ga sana’o’in gargajiya – Sarkin Askan Jos

Muna son matasa su karkato da tunaninsu ga sana’o’in gargajiya – Sarkin Askan Jos

Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU A yayin da sana'o'in gargajiya daban-daban ke samun koma baya, saboda sauye sauyen zamani da rashin samun tallafin hukumomi. An fara ganin farfaɗowar wasu tsofaffin sana'o'in Hausawa na iyaye da kakanni da ke ƙoƙarin jawo hankalin matasa ga raya al'adunsu na gado, don samun abin dogaro. Harkar wanzanci na daga cikin waɗannan sana'o'in da daruruwan matasa ke cin abinci a cikinta, sakamakon sabbin jinin shugabanni da aka samu da ke qoqarin inganta sana'ar da kuma ƙara kusantar da ƙungiyar raya harkar wanzanci ga gwamnati, don kawo wa sana'ar cigaba. Wakilin Blueprint Manhaja a Jos, ABBA ABUBAKAR…
Read More
Babu wahala ga duk wata sana’ar da ka sa kanka – Maryam Ceetar

Babu wahala ga duk wata sana’ar da ka sa kanka – Maryam Ceetar

"Tun Ina ƙarama nake da burin neman na kaina" DAGA MUKHTAR YAKUBU A daidai lokacin da a ke ganin mata an bar su a baya wajen harkar kasuwanci da sana'o'i tare da kiraye kirayen da ƙungiyoyin kare muradun mata suke yi na mata su tashi su nemi na kan su, an samu wata jaruma a cikin mata wadda ta zama kallabi tsakanin rawuna. Maryam Isah Abubakar Ceetar mace ce da take harkokin kasuwanci da sana'o'i na kanta wadda har ta kai a yanzu tana da kamfanin gine-gine da kuma qawata gidaje, baya ga harkokin kasuwanci da take yi. Ganin yadda…
Read More
Shahara da karɓuwa ce babbar nasarar kowanne jarumi – Baba Ɗan Audu

Shahara da karɓuwa ce babbar nasarar kowanne jarumi – Baba Ɗan Audu

Daga AISHA ASAS A kowacce irin sana’a da mutum zai yi, yakan yi fatan samun nasara da kuma ɗaukaka, kamar yadda masu azancin magana ke cewa, “ka nemi sa’a ba iyawa ba, domin sa’a ta fi iyawa.” Da wannan ne ake samun wasu su fi wasu a harkokin da suka sa a gaba. Da yawa sun fahimci nasara daga Allah ce, duk ƙoƙarinka za ka iya tarar da wanda bai fi ka ba ya zama sama da kai, wannan ne ke taimako wurin yaƙar shaiɗan wurin hana shi sanya ma ka hassadar waɗanda suka fi ka. Hakazalika, akan samu wasu…
Read More
Samun haɗin kan marubuta ne babban burina – Rufaida Umar

Samun haɗin kan marubuta ne babban burina – Rufaida Umar

"Addu'a ce sirrin samun nasarata a gasar rubutu" Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU Kamar yadda rayuwa take nuna kowa da rabonsa a duniya, kuma kowa da irin tanadin da ubangiji ya yi masa. Haka yake kasancewa a rayuwar marubuta, kowa da yadda harkokin rubutunsa ke tafiya. Wani cikin sauri da samun nasara akai akai, wani kuma sai ya yi aiki tuƙuru kafin ya cimma nasarar da yake nema. Rufaida Umar Ibrahim na ɗaya daga cikin irin waxannan marubuta da za a iya kira da ƴan baiwa, saboda yadda suke samun nasarori cikin rubuce-rubucensu, musamman ma dai a gasar rubutun Gajeren Labari…
Read More
Uwar da ta san daɗin sana’a ce ke koyar da ‘ya’yanta – Farida Musa Kallah

Uwar da ta san daɗin sana’a ce ke koyar da ‘ya’yanta – Farida Musa Kallah

"Yana da matuƙar muhimmanci iyaye su cusa wa 'ya'yansu son sana'a" (Ci gaba daga makon jiya ) Daga AISHA ASAS Masu karatu barkanmu da sake kasancewa a shafin Gimbiya na jaridar al'umma, Manhaja. Idan ba ku manta ba, mun yi alƙawarin kawo maku ci gaban tattaunawar da muke yi da fitacciyar 'yar kasuwa, kuma 'yar boko, Farida Musa Kallah. Tun daga farko mun fara ne da tarihin rayuwarta, kafin mu gangara kan matakan da ta hau har ya kaita ga nasara a harkar kasuwanci. Hajiya Farida Musa Kallah ta yi muhimman batutuwa kan sha’anin neman na kai, wato sana'a ta…
Read More
Ba macen da za ta yi nasara babu namiji – Ayat Adamu

Ba macen da za ta yi nasara babu namiji – Ayat Adamu

Daga AMINA YUSUF ALI Hajiya Ayat Uba Adamu ta kasance shaharayyiyar 'yar kasuwa ta intanet wacce ta jima tana gwagwarmaya kafin ta kai inda take a halin yanzu. Wakiliyar BLUEPRINT MANHAJA, Amina Yusuf Ali, ta samu zantawa da 'yar kasuwar ta yanar gizo, kuma ɗaya daga cikin iyayen da suka kafa wata sabuwar ƙungiyar mata zalla masu kasuwancin intanet (WOVA). Sun tattauna akan rayuwarta, sana'arta, ƙungiya da sauransu. A sha karatu lafiya. BLUEPRINT MANHAJA: Za mu so mu ji cikakken sunanki.  AYAT UBA ADAMU: Bismillahirrahmanirrahim. Cikakken sunana shi ne, Hajiya Ayat uba Adamu. Yi mana bayanin wacece Hajiya Ayat Uba…
Read More
Ban shigo Kannywood don neman kuɗi ba – Sadiya Sokoto

Ban shigo Kannywood don neman kuɗi ba – Sadiya Sokoto

Daga IBRAHIM HAMISU Sadiyya Muazu wacce aka fi sani da Sadiya Sokoto, jaruma ce da ta ke tashe a masana'antar fim ta Kannywood, musamman a fim ɗin 'Rumfar mai Shayi'. A tattaunawarta da wakilin Manhaja a Kano, za ku ji tarihinta da kuma faɗi-tashin da ta yi har zuwa wannan lokacin. Ku biyo mu: MANHAJA: Da wa muke tare? SADIYA SOKOTO: Sunana Sadiya Muazu, wadda aka fi sani da Sadiya Sokoto. Ko za ki ba mu taqaitaccen tarihinki? Ni 'yar asalin Sakkwato ce, amma yanzu Ina zaune a Kano, na yi Primary da Secondary dukka a Sokoto, sannan na yi…
Read More
Daraja da girmamawar da ake bai wa mawaƙa ba ta kai yadda ake buƙata ba – Tijjani Gandu

Daraja da girmamawar da ake bai wa mawaƙa ba ta kai yadda ake buƙata ba – Tijjani Gandu

(Ci gaba daga makon jiya) Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU A satin da ya gabata, mun faro firarmu da neman sanin ko waye mawaƙi Tijjani Gandu, kafin mu garzaya kan dalilin tattaunawar tamu, wato waƙoƙi, inda ya yi mana bayyanin yadda ya faro da kuma yadda ya sauya akalan waƙoƙinsa daga na soyayya da kuma yabon fiyayyen halitta zuwa na siyasa, da ma wanda ya zama silar faruwar hakan. Kamar yadda muka yi alƙawarin kawo maku ci gaban wannan tattaunawa, Allah Ya kawo mu, lokaci ya yi, don haka a sha karatu lafiya. MANHAJA: Shin kana ganin ýan siyasa na rama…
Read More
Rubuta fim ɗin da zai amfanar da al’umma ne babban burina – Yusra Yusuf

Rubuta fim ɗin da zai amfanar da al’umma ne babban burina – Yusra Yusuf

Daga IBRAHIM HAMISU, Kano Yusra Yusuf Yunusa wadda aka fi sani da Yusra AGM matashiyar da ta yi fice a wajen rubuta labarin fim a masana'atar Kannywood. A tattaunawarta da wakilin Manhaja a Kano, Ibrahim Hamisu, za ku ji tarihinta da kuma irin faɗi-tashin da ta yi har ta kai ana karbar rubutunta a Kannywood. A sha karatu lafiya: MANHAJA: Muna son ki gabatar mana da kanki ga masu karatunmu? YUSRAH YUSUF: Sunana Yusrah Yusuf Yunusa, wacce aka fi sani da Yusra AGM Bashir kamar yadda ake kira na. Ko za ki ba mu taƙaitaccen tarihinka? Nayi karatu a Mai…
Read More