Tattaunawa

Kuɗin namiji ba shi ne ya kamata mace ta yi tinƙaho da shi ba – Raihan Ƙamshi

Kuɗin namiji ba shi ne ya kamata mace ta yi tinƙaho da shi ba – Raihan Ƙamshi

"Idan har kasuwanci ka ke son yi sosai, sai ka soke bayar da bashi" DAGA MUKHTAR YAKUBU A yanzu dai za a iya cewa mata sun farka daga zaman rashin sana'a da a ke ganin an bar su a baya musamman a Ƙasar Hausa ta yadda a baya a ke yi wa matan yankin kallon koma baya a fagen kasuwanci da dana'a. Raihan Imam Ahmad wadda aka fi sani da Raihan Imam (Ƙamshi) ta na ɗaya daga cikin matasan mata da suke gudanar da harkokin kasuwancin su, kuma a yanzu ta kai matakin zama babbar 'yar kasuwa a vangaren kayayyakin…
Read More
Marubuci ne ke riƙe da fim bakiɗaya – Mubarak Dakta

Marubuci ne ke riƙe da fim bakiɗaya – Mubarak Dakta

"Sai an janyo marubuta jiki, an maIda su mutane ne za a ci moriyar harkar fim" Daga AISHA ASAS  A wannan sati, shafin Nishaɗi na Blueprint Manhaja ya karɓi baƙuncin wani haziƙin matashi, wanda ya samu shuhura a ɓangaren rubutun fim. Matashin, wanda ya ƙware ba a iya rubutun fim ba kaɗai, har ma da na zube, ya bayyana wa Bleprint Manhaja yadda ya fara da kuma finafinan da ya rubuta, kafin ya yi bayani kan muhimmancin marubuci a harkar fim da kuma irin yadda ake tauye marubuci a masana'antar finafinai. Idan kun shirya, Aisha Asas ce tare da Mubarak Idris…
Read More
Abin da ya sa ban damu da saka fitattun jarumai a finafinaina ba – Kabiru Musa Jammaje

Abin da ya sa ban damu da saka fitattun jarumai a finafinaina ba – Kabiru Musa Jammaje

DAGA MUKHTAR YAKUBU Bayan tsawon lokacin da ya shafe ba tare da ya fito da sabon fim ba, fitaccen furodusa Kabiru Musa Jammaje, wanda ya saba shirya finafinai da harshen Turanci a masana'antar Kannywood. A yanzu haka dai ya ci gaba da shirya sabon fim ɗin sa mai suna 'Princess of Galma,'. Wakilinmu ya tattauna da shi a game da yadda aikin fim ɗin yake da kuma manufarsa ta shirya wannan sabon fim ɗin, don haka sai ku biyo mu ku ji yadda tattaunawar ta kasance MANHAJA: Kai ba sabo ba ne a cikin harkar fim a wannan masana'anta ta…
Read More
Marubuta a dinga bincike kafin rubutu – Gimbiya Rahma

Marubuta a dinga bincike kafin rubutu – Gimbiya Rahma

"Tun Ina firamare na fara rubutu" Daga IBRAHIM HAMISU, a Kano Sanannen abu ne, rubutun adabi ya ta shi daga hannun masu buga littafai zuwa yanar gizo, wanda hakan ne ya ba wa matasa damar baje basirarsu ba tare da tunanin fara neman kuɗin buga littafi ba. Ta dalilin hakan ya sa ake samun marubuta da yawa masu rubutu kuma mai ma'ana, hakan ya tabbatar da cewa, matasan marubuta na matuƙar ƙoƙari wurin samar da labarai da za su ƙayatar da masu karatu. Duk da cewa, an yi ammana rubutun intanet ba karɓe wa marubuta kasuwa ya yi ba, samar…
Read More
Burina shi ne kada na yi tarayya da ƙanena wurin dogaro da iyayenmu – Aisha Tanabiu

Burina shi ne kada na yi tarayya da ƙanena wurin dogaro da iyayenmu – Aisha Tanabiu

"Ina da burin samun mijin da zai bar ni na nemi na kaina" Daga AISHA ASAS  Neman na kai bai zama lallai sai ga macen da ta yi aure har ta haifafa ba, kamar yadda a shekarun baya a Ƙasar Hausa an fi ba wa sana'ar matar aure mai 'ya'ya muhimmanci fiye da ta matashiya mai shirin yin auren. Wataƙila hakan bai rasa nasaba da cewar, ita mai auren ta fi mallakar hankalinta, kuma ita ce ke da 'ya'ya da za ta nema don su amfana. Yayin da wasu ke ganin macen da ba ta yi aure ba ba ta…
Read More
Na fi gane na buga littafi maimakon na saka a onlayin – R.A. Adam

Na fi gane na buga littafi maimakon na saka a onlayin – R.A. Adam

"Masu hali ba sa ƙarfafa gwiwar marubuta" Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU  Rufa'i Abubakar Adam, wanda aka fi sani da R.A. Adamu, wani matashin marubuci ne da ya taso cikin sha'awar karance-karance da rubuce-rubuce har kafin Allah ya sa ya zama mai aikin ɗab'i da zane-zane a na'urar kwamfuta. Yana daga cikin matasan marubutan da suka kafa ƙungiyar Gamayyar Marubutan Jihar Gombe (GAMJIG), domin haɗa kan marubutan Gombe da samar da wasu hanyoyi na bunƙasa cigaban adabi da harshen Hausa. Gwagwarmayar da ya sha a baya a yayin ƙoƙarinsa na ganin ya zama marubuci ya silar kawo sauyi a Jihar Gombe,…
Read More
Yakamata iyaye da sarakuna ku daina kashe kes na cin zarafi a tsakaninku – Rabi Salisu

Yakamata iyaye da sarakuna ku daina kashe kes na cin zarafi a tsakaninku – Rabi Salisu

“Za mu tabbatar da ƙwatar wa marasa ƙarfi ’yancinsu” Daga MAHDI M. MUHAMMAD Kwamishinar Jinƙai da Walwalar Al'umma ta Jihar Kaduna, Hajiya Rabi Salisu Ibrahim (Garkuwar Marayun Zazzau), wata jajirtacciyar mace ce mai kishi, da tausayi, da son taimaka wa al'umma. Tsayuwar dakar da ta yi wajen aikin tallafa wa waɗanda aka zalunta, zawarawa da marayu ne ya sa ta kafa Gidauniyar Arrida, wacce a dalilin ta mata da matasa da yara marayu masu yawan gaske ne suka amfana, kuma rayuwarsu ta inganta, wanda kuma a dalilin hakan ya sa Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya naɗa ta a…
Read More
A da ne mata suka fuskanci ƙalubalai a aikin jarida – Khadija Salihu

A da ne mata suka fuskanci ƙalubalai a aikin jarida – Khadija Salihu

"Girki na taka muhimmiyar rawa a zamantakewar aure" Daga AISHA ASAS Masu karatunmu Allah Ya kawo mu, sati ya zagayo, sannunku da ƙoƙarin bibiyar jaridar Manhaja. Shafin Gimbiya mai kawo maku fira da mata daban-daban kan sha'anin rayuwarsu, tun daga sana'o'insu ko ayyukan da suke yi, zuwa ƙalubalai da kuma nasarorin da suka samu. Shafi ne da ke ƙoƙarin ganin ya zama allon kallo ga mata, ta hanyar zaburar da su kan neman na kansu, taɓo ɓangarorin da za su share hawayen wasu mata su fahimci ba su kaɗai ne ke fuskantar matsalolin da suke ciki ba, kuma ilimi gare…
Read More
Za mu tabbatar da kwatar wa marasa ƙarfi ’yancin su – Hajiya Rabi Salisu

Za mu tabbatar da kwatar wa marasa ƙarfi ’yancin su – Hajiya Rabi Salisu

Daga MAHDI M. MUHAMMAD Kwamishinar Jinƙai da Walwalar Al'umma ta Jihar Kaduna, Hajiya Rabi Salisu Ibrahim (Garkuwar Marayun Zazzau), wata jajirtacciyar mace ce mai kishi, da tausayi, da son taimaka wa al'umma. Tsayuwar dakar da ta yi wajen aikin tallafa wa waɗanda aka zalunta, zawarawa da marayu ne ya sa ta kafa Gidauniyar Arrida, wacce a dalilin ta mata da matasa da yara marayu masu yawan gaske ne suka amfana, kuma rayuwarsu ta inganta, wanda a kuma dalilin hakan ya sa Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya naɗa ta a matsayin kwamishinar jinƙai ta jihar. Wakilin Blueprint Manhaja, MAHDI…
Read More
Karamcin marubuta ne ya sa na zama marubuciya – Fadila Lamiɗo

Karamcin marubuta ne ya sa na zama marubuciya – Fadila Lamiɗo

"Ba ƙaramar asara masu satar fasaha ke jawo wa marubuta ba" Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU Marubutan Jihar Kaduna kamar na sauran jihohi na ba da gagarumar gudunmawa ga cigaban harkokin adabi. Kama daga matakin ƙungiyoyi har zuwa a ɗaiɗaiku, Jihar Kaduna ta kasance sahun gaba wajen ƙyanƙyashe jajirtattun marubuta, masu ƙwazo da basira wajen ƙirƙirar labarai da ayyukan adabi iri daban daban. Fadila Lamiɗo, ɗaya ce daga cikin irin waɗannan marubuta masu ƙwazo da himma, kuma tun fara rubutun ta a shekarar 2016 ta samu karɓuwa da shahara cikin lokaci ƙanƙani. Ta kasance daga cikin matasan marubuta na onlayin da…
Read More