Wasanni

An sako direban Adamawa United da aka yi garkuwa da shi

An sako direban Adamawa United da aka yi garkuwa da shi

Daga WAKILIN MU An sako direban Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa na Adamawa United wanda aka yi garkuwa da shi a ranar Asabar da ta gabata. An yi garkuwa da direban ƙungiyar ne a lokacin da suka faɗa hannun wasu 'yan fashi da makami a kan hanyarsu ta zuwa birnin Legas don buga wasan da aka tsara musu a can. Yazu haɗa wannan labari, babu wani cikakken bayani a kan ko sai da aka biya diyya kafin aka saki direban. Tun farko, 'yan fashin sun buƙaci a biya diyyar naira milyan N50 kafin su saki direban da suka yi garkuwa da shi,…
Read More
‘Yan fashi sun cika wa ‘yan ƙungiyar Adamawa United aiki

‘Yan fashi sun cika wa ‘yan ƙungiyar Adamawa United aiki

Daga FATUHU MUSTAPHA 'Yan ƙungiyar ƙwallon ƙafa na jihar Adamawa, wato Adama United, sun gamu da wasu 'yan fashi a hanyar Benin zuwa Ore a Juma'ar da ta gabata. Bayanan da Manhaja ta kalato sun nuna 'yan fashin sun ƙwace wa 'yan wasan da jami'an ƙungiyar wasu kayayyakinsu haɗa da kuɗaɗe. 'Yan wasan suna kan hanyarsu ta zuwa Legas ne domin buga wasan da aka tsara za su buga tare da ƙungiyar MFM a nan Legas inda suka gamu da 'yan fashin da misalin ƙarfe 11:45pm. Wannan dai shi ne karo na uku da ake samu wata babbar ƙungiyoyin ƙwallon…
Read More
Yadda wasan damben gargajiya ke karɓuwa a Nijeriya

Yadda wasan damben gargajiya ke karɓuwa a Nijeriya

Daga FATUHU MUSTAPHA Wasan damben gargajiya baya buƙatar wani dogon gabatarwa ga masu karatu, domin wasa ne da ya shahara ba ma a nan ƙasar ba, har ma faɗin Afrika ta Yamma gaba ɗaya. Hausawa dai kan masa kirari da “Saga wasan mahaukata, mai hankali yana na daina mahaukaci yana zan fara.” Ba muda wani cikakken bayani akan lokacin da aka fara wasan damben a tarihin Ƙasar Hausa, sai dai shaidu na tarihi sun nuna irin tasirin sa a rayuwar Bahaushe tun shekaru aru aru da suka shuɗe. Babban misali na daɗewar wasan dambe shi ne abinda muka samu daga…
Read More
Wasan dambe: Usman ya lashe  kambun UFC karo na uku

Wasan dambe: Usman ya lashe kambun UFC karo na uku

Daga WAKILIN MU Dan wasan damben nan Kamaru Usman, wanda ɗan asalin Nijeriya ne, ya sake lashe kambunsa na UFC bayan da ya doke Gilbert Burns daga ƙasar Brazil a karawar da suka yi a Lahadin da ta gabata. Wannan shi ne karo na uku da Usman ke samun nasarar lashe wannan kambu. Ya samu nasarar farko ne a 2019 bayan da ya doke Colby Covington, sai ta biyu da ya samu a 2020 bayan da ya doke Jorge Masvidal. Yayin wasan baya-bayan nan, Usman bai yi wa Burns da wasa ba inda ya bambance masa tsakanin aya da tsakuwa.…
Read More
Tsohon ɗanwasan Super Eagles ya rasu

Tsohon ɗanwasan Super Eagles ya rasu

Daga WAKILIN MU Tsohon ɗan wasan Super Eagles Yisa Sofoluwe, ya rasu. Sofoluwe ya rasu ne a Talatar da ta gabata a Asibitin Koyarwa ta Jami'ar Legas bayan fama da ya yi da lalurar ƙwaƙwalwa. Tun farko sai da aka kai marigayin wata asibiti a yankin Ikorodu kafin daga bisani aka ɗauke shi zuwa asibitin jami'ar Legas. A halin rayuwarsa, marigayin ya buga wa Nijeriya wasa da dama, ciki har da gasar cin kofin Afirka (AFCON) a 1984 da 1988. Haka nan, ya samu zarafin buga ma wasu manyan ƙungiyon ƙwallon ƙafa na ƙasa, irin su 3SC da Julius Berger…
Read More
Ronaldo ya kafa sabon tarihi bayan zira ƙwallaye 763 a raga

Ronaldo ya kafa sabon tarihi bayan zira ƙwallaye 763 a raga

Daga UMAR M. GOMBE A halin da ake ciki, Cristiano Ronaldo ya zama kan gaba a tarihin duniyar ƙwallon kafa a matsayin wanda ya fi kowane ɗan wasan yawan zira ƙwallo a raga. A cewar Marca, Ronaldo wanda dan asalin ƙasar Portugal ne, ya taki wannan matsayi ne a karawar da ƙungiyarsu ta yi da Inter Milan a daren da ya gabata a wasan kusa da na ƙarshe na cin kofin Italiya. Yadda al’amarin yake yanzu, Ronaldo ya ci ƙwallaye guda 763 a matsayinsa na dan ƙwallo, wanda hakan ya zarce na marigayi Josef Bican da Pele, wanda kowannensu ya…
Read More
Perez ya harbu da cutar korona

Perez ya harbu da cutar korona

Shugaban ƙungiyar ƙwallon ƙafa na Real Madrid, Florentino Perez, ya harbu da cutar korona. Ƙugiyar Madrid da kanta ta sanar da hakan a shafinta na 'Twitter' a Talatar da ta gabata. Inda ta ce, “Real Madrid CF na sanar da cewa an gano shugabanmu Florentino Perez ya kamu da cutar korona bayan gwaje-gwajen da aka yi masa, duk da dai bai nuna wata alamar kamuwa da cutar ba." Da wannan, ana sa ran Perez ya shafe sama da mako guda a killace har sai an tabbatar ya rabu da cutar kafin ya koma bakin aiki a Santiago Bernabeu.
Read More
UEFA ta fitar da zakarun ’yan wasa na 2020

UEFA ta fitar da zakarun ’yan wasa na 2020

Hukumar Kwallon Kafa ta Nahiyar Turai (UEFA), ta fitar da jerin ’yan wasan da masoya kwallon kafa suka zaba mata, a matsayin tawagar fitattun ’yan wasan ta na shekarar 2020. UEFA ta bai wa masoya kwallon kafa damar soma kada kuri’un su wajen zaba ma ta tawagar ’yan wasa 11 daga ranar 30 ga watan Nuwamba zuwa 6 ga Janairun da muke ciki, inda ’yan wasan Bayern Munich suka fi na kowace kungiya yawa. Tawagar ta shekarar 2020 ko kakar wasan da ta kare, ta kunshi Manuel Neuer na Bayern Munich a matsayin mai tsaron raga. Masu tsaron baya kuma…
Read More
Dambe: Buhari ya taya Anthony Joshua murna kan nasarar buge Pulev

Dambe: Buhari ya taya Anthony Joshua murna kan nasarar buge Pulev

Daga ABBA MUHAMMAD Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya nuna farin cikin sa da nasarar da dan damben Nijeriya, Anthony Joshua, ya samu a kan Kubrat Pulev a fafatawar da suka yi a daren jiya Asabar. A sanarwar da ya fitar ta hannun kakakin sa, Femi Adesina, Buhari ya ce Joshua ya bai wa masoya dambe a duniya da ma Nijeriya farin ciki sosai. Shugaban ya ce ya tuna da haduwar da ya yi da Joshua a Ingila, inda ya bayyana shi a matsayin mai saukin kai kuma wanda ya samu tarbiyya, ya ce zai yi nasara sosai a rayuwar sa.…
Read More