Bayanan da Manhaja ta samu daga jihar Katsina, sun nuna ‘yan bindiga sun sace aƙalla mutane 40 yayin sallar Tahajjud (sallar dare) a yankin ƙaramar hukumar Jibia.
Bayanan da Manhaja ta samu daga jihar Katsina, sun nuna ‘yan bindiga sun sace aƙalla mutane 40 yayin sallar Tahajjud (sallar dare) a yankin ƙaramar hukumar Jibia.