Skip to content
Friday, June 26
Manhaja – Blueprint Hausa version

  • Home
  • Kasuwanci
  • CBN ya ƙara kuɗin ruwa zuwa kashi 16
Kasuwanci

CBN ya ƙara kuɗin ruwa zuwa kashi 16

EditorJanuary 25, 2023
Spread the love

Daga BASHIR ISAH

Shugaban Babban Bankin Nijeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya ba da sanarwar ƙarin kuɗin ruwa daga kashi 11.5 a bara zuwa kashi 16.5.

A ranar Talata Emefiele ya ba da sanarwar haka a Abuja.

Da ma dai CBN, ƙarƙashin kwamitinsa na dokar hada-hadar kuɗaɗe ya kaɗa ƙuri’ar neman ƙara kuɗin ruwan zuwa kashi 17.5.

By Editor
Previous PostCBN ya haramta wa masu POS canjin sabbin kuɗi a Abuja da Legas
Next PostKafuwar Daular Birtaniya (1)

Sababbin Labarai

  • Zamfara: Gwamna Lawal ya ci alwashin ƙarin tallafi ga dakarun tsaro don daƙile ayyukan ta’addanci
  • Ban ga tsananin yunwar da ‘yan Nijeriya ke magana a kai ba – Onanuga
  • Sojoji sun ceto mutane 47 da ISWAP ta yi garkuwa da su a Borno
  • ‘Yan sanda sun ƙwato shanu 20 daga hannun ‘yan bindiga a Katsina
  • Sarkin Kano zai naɗa tsohon shugaban sojin sama Dikko Umar sarautar Sarkin Fulanin Ja’idanawa
  • An kashe ‘yan leƙen asirin ISWAP biyu a kan iyakar Nijeriya da Kamaru
  • Atiku ya soki tsauraran sharuɗɗan beli da kotu ta sanya wa El-Rufai
  • Zumunci na ƙarfafa auratayya — Alhaji Aɗa’u Sani
  • Amurka ta gano wani ɗan Nijeriya cikin masu ɗaukar nauyin ISIS a Afrika
  • Sufeto-janar ya haramta wa ‘yan sanda yin bidiyon barkwanci a kafafen sada zumunta

Yadda za a tuntube mu

Za ku iya tuntubar mu ta waɗannan hanyoyi, idan ku na da shawarwari ko ƙarin bayani:

Abubuwan da ke faruwa

Zamfara: Gwamna Lawal ya ci alwashin ƙarin tallafi ga dakarun tsaro don daƙile ayyukan ta’addanci

Zamfara: Gwamna Lawal ya ci alwashin ƙarin tallafi ga dakarun tsaro don daƙile ayyukan ta’addanci

June 26, 2026
Ban ga tsananin yunwar da ‘yan Nijeriya ke magana a kai ba – Onanuga

Ban ga tsananin yunwar da ‘yan Nijeriya ke magana a kai ba – Onanuga

June 26, 2026
Sojoji sun ceto mutane 47 da ISWAP ta yi garkuwa da su a Borno

Sojoji sun ceto mutane 47 da ISWAP ta yi garkuwa da su a Borno

June 26, 2026
‘Yan sanda sun ƙwato shanu 20 daga hannun ‘yan bindiga a Katsina

‘Yan sanda sun ƙwato shanu 20 daga hannun ‘yan bindiga a Katsina

June 26, 2026
Sarkin Kano zai naɗa tsohon shugaban sojin sama Dikko Umar sarautar Sarkin Fulanin Ja’idanawa

Sarkin Kano zai naɗa tsohon shugaban sojin sama Dikko Umar sarautar Sarkin Fulanin Ja’idanawa

June 26, 2026

Bangarori

  • Adabi (346)
  • ()
  • Babban Labari (652)
  • Kasashen Waje (1468)
  • Kasuwanci (533)
  • ()
  • Labarai (16607)
  • Mata A Yau (364)
© 2021 Viral Mag. All Right Reserved. WordPress Theme | Viral Mag by HashThemes

Tags

Siyasa (1)