A ranar Juma’a jiragen saman Nijeriya, wato Nigeria Air, ya sauka Babban Filin Jirgin Saman Nnamdi Azikiwe da ke Abuja.
A ranar Laraba aka jiyo Ministan Sufurin Jirafen Sama, Hadi Sirika, ya ba da sanarwa kan cewa, a wannan Juma’ar jirgin zai iso.
BIDIYO: