BIDIYO: Yadda jirgin saman Nijeriya ya sauka Abuja

A ranar Juma’a jiragen saman Nijeriya, wato Nigeria Air, ya sauka Babban Filin Jirgin Saman Nnamdi Azikiwe da ke Abuja.

A ranar Laraba aka jiyo Ministan Sufurin Jirafen Sama, Hadi Sirika, ya ba da sanarwa kan cewa, a wannan Juma’ar jirgin zai iso.

BIDIYO:

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *