Da Ɗumi-ɗumi: An tsige Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Ogun

Spread the love

‘Yan majalisar jihar Ogun 18 daga cikin mambobi 26 da majalisar ke da su ne suka amnince da tsige Shugaban Majlisar Jihar, Rt. Hon. Olakunle Oluomo, a ranar Talata.

MANHAJA ta gano cewa an sanar da Hon. Oludaisi Elimide a matsayin sabon Shugaban Msjalisar.

Ƙarin bayani na tafe….

By Editor