Skip to content
Saturday, June 20
Manhaja – Blueprint Hausa version

  • Home
  • Labarai
  • Da Ɗumi-ɗumi: An tsige Kakakin Majalisar Abia
Labarai

Da Ɗumi-ɗumi: An tsige Kakakin Majalisar Abia

EditorMay 2, 2023
Spread the love

Majalisar Dokokin Jihar Abia, ta stige Kakakinta, Hon Chinedum Orji, a ranar Talata.

Manhaja ta kalato cewar, mambobin Majalisar 18 daga cikin 24 da majalisar ke da su suka rattaɓa hannu kan tsige Kakakin.

Ya zuwa haɗa wannan labari babu cikakken bayani kan dalilin tsige Kakakin.

By Editor
Previous PostMasari ya yi bankwana da ma’aikata a matsayin Gwamnan Katsina
Next PostMun zo aikin ceto ne, cewar Zaɓaɓɓen Gwamnan Zamfara

Sababbin Labarai

  • An fitar da jaddawalin sabuwar kakar wasannin Premier ta Ingila
  • Kotun Abuja ta yi wa mahaifiya da ƙanwar ɗan bindiga, Kachalla ɗaurin shekara 40 a kurkuku
  • Sufeto Janar Disu ya naɗa CSP Anietie Iniedu a matsayin kakakin ‘yan sanda
  • Tinubu ya sake ƙara wa’adin Shugaban Kwastom Adeniyi da wata shida
  • Tubabbun ‘yan bindiga sun kashe direba da sace mutane a yankin Birnin Gwari
  • Kaduna ta dace da tsare-tsaren Tinubu – Uba Sani
  • An shawarci mahautan Nijeriya su ci gaba da gudanar da sana’arsu cikin tsari
  • An fara raba muhimman kayan zaɓe gabanin zaɓen Gwamnan Ekiti
  • Dubai ta haramta wa yara amfani da kafofin sadarwar zamani
  • An nemi haɗin kan ‘yan ADC da suka faɗi zaɓen fidda gwani a Kebbi 

Yadda za a tuntube mu

Za ku iya tuntubar mu ta waɗannan hanyoyi, idan ku na da shawarwari ko ƙarin bayani:

Abubuwan da ke faruwa

An fitar da jaddawalin sabuwar kakar wasannin Premier ta Ingila

An fitar da jaddawalin sabuwar kakar wasannin Premier ta Ingila

June 20, 2026
Kotun Abuja ta yi wa mahaifiya da ƙanwar ɗan bindiga, Kachalla ɗaurin shekara 40 a kurkuku

Kotun Abuja ta yi wa mahaifiya da ƙanwar ɗan bindiga, Kachalla ɗaurin shekara 40 a kurkuku

June 20, 2026
Sufeto Janar Disu ya naɗa CSP Anietie Iniedu a matsayin kakakin ‘yan sanda

Sufeto Janar Disu ya naɗa CSP Anietie Iniedu a matsayin kakakin ‘yan sanda

June 20, 2026
Tinubu ya sake ƙara wa’adin Shugaban Kwastom Adeniyi da wata shida

Tinubu ya sake ƙara wa’adin Shugaban Kwastom Adeniyi da wata shida

June 20, 2026
Tubabbun ‘yan bindiga sun kashe direba da sace mutane a yankin Birnin Gwari

Tubabbun ‘yan bindiga sun kashe direba da sace mutane a yankin Birnin Gwari

June 20, 2026

Bangarori

  • Adabi (345)
  • ()
  • Babban Labari (651)
  • Kasashen Waje (1468)
  • Kasuwanci (533)
  • ()
  • Labarai (16497)
  • Mata A Yau (363)
© 2021 Viral Mag. All Right Reserved. WordPress Theme | Viral Mag by HashThemes

Tags

Siyasa (1)