HOTUNA: Yadda Shettima ya wakilci Tinubu a bikin yaye sojojin kwalejin NDC
Babaji
Spread the love
Mataimakin Shugaban Nijeriya, Kashim Shetima, ya wakilci Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu a taron bikin yaye ɗaliban sojoji na Kwalejin Nazarin Tsaro ta Ƙasa (NDC) Kwas na 32 a hedikwatar kwalejin da ke Abuja yau Juma’a, 23 ga Agusta, 2024.