Ramadan 2021: Jerin sunayen limaman da za su jagoranci salloli a Masallacin Ka’aba

Hukumar Saudiyya ta fitar da jerin sunayen limaman da aka tsara za su jagoranci sallar Tarawi da ta Tahajjud a Masallacin Makka Mai Alfarma yayin azumin Ramadan na bana.

Jaridar Hajj Reporters ta wallafa jerin sunyen limaman a shafinta na twita kamar haka:

  1. Sheikh Abdul Rehman Al Sudais
  2. Sheikh Saud Al Shuraim
  3. Sheikh Abdullah Awad Al Juhany
  4. Sheikh Maher Al Muaiqly
  5. Sheikh Bandar Baleelah
  6. Sheikh Yasir Al Dossary