Hukumar Saudiyya ta fitar da jerin sunayen limaman da aka tsara za su jagoranci sallar Tarawi da ta Tahajjud a Masallacin Makka Mai Alfarma yayin azumin Ramadan na bana.
Jaridar Hajj Reporters ta wallafa jerin sunyen limaman a shafinta na twita kamar haka:
- Sheikh Abdul Rehman Al Sudais
- Sheikh Saud Al Shuraim
- Sheikh Abdullah Awad Al Juhany
- Sheikh Maher Al Muaiqly
- Sheikh Bandar Baleelah
- Sheikh Yasir Al Dossary