SiyasaDa ɗumi-ɗumi: Majalisar Dokokin Zamfara ta tsige Mataimakin Gwamnan Jihar, Mahdi Aliyu Gusau EditorFebruary 23, 2022 Spread the love ‘Yan majalisa 20 daga cikin 21 da majalisar ke da su ne suka amince da a tsige Mahdi Aliyu Gusau.