Skip to content
Friday, June 5
Manhaja – Blueprint Hausa version

  • Home
  • Labarai
  • Aliyu Ahmed ya lashe zaɓen Gwamna a Sakkwato
Labarai, Siyasa

Aliyu Ahmed ya lashe zaɓen Gwamna a Sakkwato

EditorMarch 19, 2023
Spread the love

Daga BASHIR ISAH

Ɗan takarar Gwamna na jam’iyyar APC a Sakkwato, Aliyu Ahmed Sokoto, ya lashe zaɓen gwamanan jihar da ƙuri’u 453,661.

Aliyu ya doke babban abokin hamayyarsa na PDP, Umar Saidu Ubandoma, wanda ya zo na biyu da ƙuri’u 404,632.

By Editor
Previous PostSakamakon zaɓen gwamna daga ƙananan hukumomin Zamfara
Next PostShugaban marasa rinjaye na majalisar Kano da ‘yan dabar siyasa 160 sun faɗa komar ‘yan sanda

Sababbin Labarai

  • Basaraken Ogun ya shawarci mahajjatan Nijeriya su zama masu sanya tsoron Allah a zukatansu 
  • Faɗan daba ya zama ‘gida-gida’ a Kano
  • Kotu ta yi gwanjon kadarorin surikin Buhari bisa taurin bashi
  • Ba Fulanin Nijeriya ke yin garkuwa ba, inji Bafulatanin da aka kama
  • Boko Haram ta yi garkuwa da jariri da mutane 12 a Borno
  • Bankuna sun samu biliyan N209 daga cajin kula da asusu a wata uku
  • Matsalar marasa gidaje a Nijeriya na iya kai wa miliyan 28 – Masana
  • Waɗanda aka sace a cocin Kwara sun mutu a hannun ’yan bindiga
  • Ya mutu garin ɗauko wayar salula cikin tsohuwar rijiya a Kano
  • Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 50 har da babban kwamandan ISWAP

Yadda za a tuntube mu

Za ku iya tuntubar mu ta waɗannan hanyoyi, idan ku na da shawarwari ko ƙarin bayani:

Abubuwan da ke faruwa

Basaraken Ogun ya shawarci mahajjatan Nijeriya su zama masu sanya tsoron Allah a zukatansu 

Basaraken Ogun ya shawarci mahajjatan Nijeriya su zama masu sanya tsoron Allah a zukatansu 

June 5, 2026
Faɗan daba ya zama ‘gida-gida’ a Kano

Faɗan daba ya zama ‘gida-gida’ a Kano

June 5, 2026
Kotu ta yi gwanjon kadarorin surikin Buhari bisa taurin bashi

Kotu ta yi gwanjon kadarorin surikin Buhari bisa taurin bashi

June 5, 2026
Ba Fulanin Nijeriya ke yin garkuwa ba, inji Bafulatanin da aka kama

Ba Fulanin Nijeriya ke yin garkuwa ba, inji Bafulatanin da aka kama

June 5, 2026
Boko Haram ta yi garkuwa da jariri da mutane 12 a Borno

Boko Haram ta yi garkuwa da jariri da mutane 12 a Borno

June 5, 2026

Bangarori

  • Adabi (342)
  • ()
  • Babban Labari (649)
  • Kasashen Waje (1465)
  • Kasuwanci (532)
  • ()
  • Labarai (16168)
  • Mata A Yau (362)
© 2021 Viral Mag. All Right Reserved. WordPress Theme | Viral Mag by HashThemes

Tags

Siyasa (1)