Buhari ya halarci taron nazarin ayyukan ministocinsa a Abuja

A shirya taron ne don nazarin ayyukan ministoci a rabin wa’adin mulkin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari. An shirya taron ne a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *