LabaraiHOTUNA: Yayin da ɗaliban Kuriga da aka ceto suka isa Kaduna EditorMarch 25, 2024 Spread the love Daga BASHIR ISAH Ɗaliban Kuriga 137 da aka kuɓutar daga hannun ‘yan bindiga, sun sauka hannun Gwamnatin Jihar Kaduna.