Daga BASHIR ISAH
Hukumar Shirya Jarrabawar Neman Gurbin Karatu a Manyan Makarantu (JAMB), ta saki sakamakon jarrabawar da ta shirya ta 2024.
Shugaban JAMB, Fargesa Ishaq Oloyede ne ya sanar da hakan ga manema labarai alran Litinin a hedikwarar hukumar da ke yankin Bwari, Abuja.