A yau ɗin nan ake sa ran Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari zai kai ziyarar aiki na yini guda zuwa Jihar Ogun inda zai ƙaddamar da wasu ayyuka da gwamnatin jihar ƙarƙashin Gwamna Dapo Abiodun, ta aiwatar.
A yau ɗin nan ake sa ran Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari zai kai ziyarar aiki na yini guda zuwa Jihar Ogun inda zai ƙaddamar da wasu ayyuka da gwamnatin jihar ƙarƙashin Gwamna Dapo Abiodun, ta aiwatar.