Zanga-zanga: Rundunar ‘yan sanda ta janye jami’an ta da ke aiki da mutane na musamman

Spread the love

Rundunar ƴan sanda ta janye jami’an ta aƙalla 30 masu muƙamin sufeto da wasu sauran waɗanda ke tare da mutane na musamman.

A wata sanarwa da SP Anas Muhammad a hedikwatar ‘yan sandan da ke jihar Imo, ya bayyana cewa waɗanda aka janye, zasu koma wuraren sabon aikinsu ranar Alhamis ɗaya ga watan Agusta.

By ukarofi