Skip to content
Thursday, July 23
Manhaja – Blueprint Hausa version

  • Home
  • Labarai
  • Bagudu ya karɓi baƙuncin jakadiyar Amurka a Nijeriya
Labarai

Bagudu ya karɓi baƙuncin jakadiyar Amurka a Nijeriya

EditorMay 19, 2021
Spread the love

A ranar Laraba, Gwamnan Jihar Kebbi kuma Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin APC, Sanata A.A Bagudu, ya karɓi baƙuncin jakadiyar Amurka a Nijeriya, Ambasada Mary Beth Leonard, yayin ziyarar aiki da ta kai jihar.

Bagudu ya karɓi baƙuwarsa ce a Fadar Gwamnantin Jihar da ke Birnin Kebbi, babban birnin jihar.

By Editor
Previous PostGwamna Bello ya yi rigakafin korona kashi na biyu
Next PostZanga-zangar Kaduna: Matan da El-Rufai ya ɗauko haya sun yi ƙorafin rashin biyan su haƙƙinsu, cewar NLC

Sababbin Labarai

  • Tinubu ya kafa sabuwar bataliyar sojoji a Kwara
  • Ministan Tsaro ya musanta jita-jitar murabus yayin da ya gana da Tinubu
  • ‘Yan asalin Katsina uku sun sami muƙamin kwamishinan ‘yan sanda a Nijeriya
  • An kama wani mutum da ƙunshi 28 na tabar wiwi a Katsina
  • 2027: Tikitin NDC na Obi da Kwankwaso ba zai yi nasara ba a Kano, inji Ganduje
  • Majalisar Dattawa ta gayyaci Ribaɗu da ministan harkokin waje kan badaƙalar hukumar bogi
  • ‘Yan sanda ke kan gaba yayin da ICPC ta fallasa ma’aikatan bogi 908 da ƙwato zambar miliyan N942
  • NNPC ya ƙara farashin fetur
  • Kwamishinan ilimin Katsina ya cigaba da ziyarar makarantun da jarrabawar NECO ke gudana
  • Hon. Safana ya soke kwangilar gidajen malaman asibiti a Katsina

Yadda za a tuntube mu

Za ku iya tuntubar mu ta waɗannan hanyoyi, idan ku na da shawarwari ko ƙarin bayani:

Abubuwan da ke faruwa

Tinubu ya kafa sabuwar bataliyar sojoji a Kwara

Tinubu ya kafa sabuwar bataliyar sojoji a Kwara

July 22, 2026
Ministan Tsaro ya musanta jita-jitar murabus yayin da ya gana da Tinubu

Ministan Tsaro ya musanta jita-jitar murabus yayin da ya gana da Tinubu

July 22, 2026
‘Yan asalin Katsina uku sun sami muƙamin kwamishinan ‘yan sanda a Nijeriya

‘Yan asalin Katsina uku sun sami muƙamin kwamishinan ‘yan sanda a Nijeriya

July 22, 2026
An kama wani mutum da ƙunshi 28 na tabar wiwi a Katsina

An kama wani mutum da ƙunshi 28 na tabar wiwi a Katsina

July 22, 2026
2027: Tikitin NDC na Obi da Kwankwaso ba zai yi nasara ba a Kano, inji Ganduje

2027: Tikitin NDC na Obi da Kwankwaso ba zai yi nasara ba a Kano, inji Ganduje

July 22, 2026

Bangarori

  • Adabi (351)
  • ()
  • Babban Labari (655)
  • Kasashen Waje (1480)
  • Kasuwanci (535)
  • ()
  • Labarai (17119)
  • Mata A Yau (367)
© 2021 Viral Mag. All Right Reserved. WordPress Theme | Viral Mag by HashThemes

Tags

Siyasa (1)